ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wata Bakuwar Cuta Ta Bulla A Katsina

by CMG Hausa
3 years ago
Katsina

Akwai bukatar Gwamnatin Jihar Katsina ta gaggauta daukar mataki dangane da labarin bullar wata sabuwar cuta a kananan kukumomin batagarawa da Kurfi.

Bayan da wakilinmu ya samu daga na wani malamin asibiti da baya son a ambaci sunansa a Katsina, ya tabbatar da hakan inda ya kara da cewa abin ma ya hada har da karamar Hukumar Kurfi, bakuwar cutar ta bulla.

  • Sin Ta Kasance Mai Martaba Kimiyya Wajen Gudanar Da Aikin Gano Asalin COVID-19

Wata cuta ce da take matukar damun duk wanda ya kamu da ita, inda aka ce tana sa ciwon kafa mai tsanani wanda cikin ‘yan kwanaki kadan sai ta cinye naman kafar.

ADVERTISEMENT

Bugu da kari, mutanen da ke kamuwa basu da masaniyar abin da ke sa kamuwa da cutar, koda yake dai suna kiran cutar da sunan Daji.

Yana daga abin da ke kara samar da matsala ko taimakawa wajen karuwar yaduwar cutar rashin zuwa asibiti daga wadanda suka kamu da ita, sun gwammace su yi amfani da maganin gargajiya ko kuma su je Chemist su sayi magani.

LABARAI MASU NASABA

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

Bayanai sun nuna mai yiwuwa ana daukar cutar ce ta hanyar amfani da gurbataccen ruwan sha, watakila saboda halin da ake ciki na rashin kudade a tsakanin Talakawa.
Masana sun bayyana akwai yiyuwar kwayar cutar ‘bacteria’ da take cin tsokar naman jikin dan’adam da ake kira da suna “Necrotizing fasciitis”, a cikin cutar.

Abubuwan da ake gani ko alamun an kamu da cutar sun hada da tsananin ciwo a gabar da cutar ta bulla, mutum yakan ji kamar tamkar an hada wata wuta a gabar, da kumburi daga nan kuma sai a kamu da zazzabi.

Sauran alamomin su ne akwai manyan kuraje da bakin tambari a wurin da cutar ta kama, sannu a hankali har kalar fatar jiki ta rika sauyawa ta fara zubar da ruwa mai wari.
Daganan sai mara lafiyar ya rika ganin jiwa, yawan gajiya, wani lokacin ma sai gudawa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN
Manyan Labarai

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

November 14, 2025
Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki
Labarai

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

November 14, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano
Manyan Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

November 14, 2025
Next Post
Maganar Sakataren Harkokin Wajen Amurka Kan Batun Sa Ido A Xinjiang Da Tibet Ba Ta Da Tushe

Maganar Sakataren Harkokin Wajen Amurka Kan Batun Sa Ido A Xinjiang Da Tibet Ba Ta Da Tushe

LABARAI MASU NASABA

ADC Ta Tsara Ka’idojin Da Shugabanninta Za Su Bi Don Tunkarar Zaben 2027

ADC Ta Tsara Ka’idojin Da Shugabanninta Za Su Bi Don Tunkarar Zaben 2027

November 14, 2025

Rikicin PDP: Fiye Da Wakilai 3,000 Ne Za Su Raba Gardama A Babban Taron Jam’iyyar

November 14, 2025
Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

November 14, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 14, 2025
Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

November 14, 2025
Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

November 14, 2025
Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

November 14, 2025
Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

November 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

November 14, 2025
Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.