• English
  • Business News
Saturday, August 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Babban Taron Dandalin Tattaunawa Kan Harkokin Kare Hakkin Bil-Adama Na Kasa Da Kasa

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Babban Taron Dandalin Tattaunawa Kan Harkokin Kare Hakkin Bil-Adama Na Kasa Da Kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau ne, shugaba Xi Jinping ya aike da wasikar taya murna ga babban taron dandalin tattaunawa kan harkokin kare hakkin bil Adama na kasa da kasa.

A cikin sakonsa, Xi ya yi nuni da cewa, a halin yanzu, harkokin tafiyar da kare hakkin dan Adam na fuskantar kalubale. Muna son kare hakkin bil Adama ta hanyar kare tsaronsu, da girmama ’yancin kan kasashen duniya, da neman ci gaba cikin lumana, da kuma aiwatar da shawarar kare tsaron kasa da kasa, ta yadda za a samar da yanayi mai kyau a fannin kiyaye hakkin bil Adama.

  • Washington Post: Sauran Kasashen Duniya Sun Dawo Daga Rikiyar Amurka

Haka kuma, ya ce, ana fatan inganta harkokin kare hakkin bil Adama ta hanyar neman bunkasuwa, a kokarin samun dauwamammen ci gaba cikin yanayi na adalci, ta yadda za a kare hakkin bil Adama yadda ya kamata ta hanyar zamanintar da kasa da kasa.

Bugu da kari, ya ce, akwai bukatar karfafa hadin gwiwa, da girmama juna, da shimfida yanayin adalci a yayin da ake inganta aikin kare hakkin bil Adama, da kuma aiwatar da shawarar wayewar kai ta kasa da kasa, da karfafa mu’amalar bangarori daban daban a wannan fanni, domin cimma matsayi daya kan yadda za a raya aikin kare hakkin bil Adama.

Ofishin yada labarai na majalisar gudanarwar kasar Sin, da ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin, da hukumar bunkasa hadin gwiwar kasa da kasa ta kasar Sin ne suka dauki nauyin shirya babban taron dandalin tattaunawa kan harkokin kare hakkin bil’adama na duniya.

Labarai Masu Nasaba

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Kara Azamar Bunkasa Da’a A Harkokin Jam’iyya

Sin Ta Sanar Da Rukuni Na Hudu Na Abubuwa Da Wuraren Tunawa Da Yakin Kin Jinin Mamayar Dakarun Japan

Taken taron shi ne “Daidaita, hadin gwiwa, da samun ci gaba: bikin cika shekaru 30 da gabatar da sanarwar Vienna da shirin ayyuka da gudanar da hakkin dan-Adam na kasa da kasa”. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Za A Fara Aiwatar Da Shirin Bai Wa Dalibai Lamunin Karatu A Watan Satumba 

Next Post

Real Madrid Ta Dauki Bellingham Akan Yuro Miliyan 103

Related

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Kara Azamar Bunkasa Da’a A Harkokin Jam’iyya
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Kara Azamar Bunkasa Da’a A Harkokin Jam’iyya

18 hours ago
Sin Ta Sanar Da Rukuni Na Hudu Na Abubuwa Da Wuraren Tunawa Da Yakin Kin Jinin Mamayar Dakarun Japan
Daga Birnin Sin

Sin Ta Sanar Da Rukuni Na Hudu Na Abubuwa Da Wuraren Tunawa Da Yakin Kin Jinin Mamayar Dakarun Japan

19 hours ago
Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Kasar Sin Sun Gudanar Da Hada-Hada Bisa Daidaito Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Nan
Daga Birnin Sin

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Kasar Sin Sun Gudanar Da Hada-Hada Bisa Daidaito Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Nan

20 hours ago
An Gabatar Da Shirin Musayar Al’adu Na “Echoes Of Peace” A Mexico
Daga Birnin Sin

An Gabatar Da Shirin Musayar Al’adu Na “Echoes Of Peace” A Mexico

21 hours ago
Sin: Shawarar Gina Kyakkyawar Makomar Bil Adam Ta Bai Daya Ta Samu Amincewa A Duniya
Daga Birnin Sin

Sin: Shawarar Gina Kyakkyawar Makomar Bil Adam Ta Bai Daya Ta Samu Amincewa A Duniya

22 hours ago
Masanan Kimiyya Na Kasar Sin Sun Samu Nasara A Bangaren Fasahar Sadarwar 6G Mai Amfani Da Haske Da Lantarki
Daga Birnin Sin

Masanan Kimiyya Na Kasar Sin Sun Samu Nasara A Bangaren Fasahar Sadarwar 6G Mai Amfani Da Haske Da Lantarki

23 hours ago
Next Post
Real Madrid Ta Dauki Bellingham Akan Yuro Miliyan 103

Real Madrid Ta Dauki Bellingham Akan Yuro Miliyan 103

LABARAI MASU NASABA

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

August 30, 2025
Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna

Babban Taron Lauyoyi Na Kasa: Sarkin Musulmi Ya Gargadi Alkalai Kan Tabbatar Da Adalci

August 30, 2025
Sin Ta Fara Amfani Da Tauraron Dan Adam Wajen Duba Manyan Hanyoyin Wutar Lantarki A Karo Na Farko

Cire Tallafin Wutar Lantarki Zai Kara Kuntata Rayuwar ‘Yan Nijeriya – Kungiyar Kwadago

August 30, 2025
Legas Ta Laƙume Aikin Naira Tiriliyan 3.9 Cikin Shekaru Biyun Tinubu

Legas Ta Laƙume Aikin Naira Tiriliyan 3.9 Cikin Shekaru Biyun Tinubu

August 30, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Ceto Wani Dan Shekara 25 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

August 30, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Cafke Mutum Hudu Bayan ‘Yan Fashi 20 Sun Afka Wasu Gidaje A Bauchi

August 30, 2025
NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano

NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano

August 30, 2025
A Karo Na 3 Cikin Wata Guda, Jirgin Ruwa Ya Sake Kifewa A Sakkwato

A Karo Na 3 Cikin Wata Guda, Jirgin Ruwa Ya Sake Kifewa A Sakkwato

August 30, 2025
tallafi

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

August 30, 2025
Gwamnatin Katsina Za Ta Sayo Babura 700 da Motoci 20 Don Samar Da Tsaro

Gwamnatin Katsina Za Ta Sayo Babura 700 da Motoci 20 Don Samar Da Tsaro

August 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.