• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Gana Da Babban Sakataren MDD

by CMG Hausa
3 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬°ÍÀ嵺£¨Ó¡¶ÈÄáÎ÷ÑÇ£©£¬2022Äê11ÔÂ16ÈÕ
    ϰ½üƽ»á¼ûÁªºÏ¹úÃØÊ鳤¹ÅÌØÀ×˹
    µ±µØÊ±¼ä11ÔÂ16ÈÕÏÂÎ磬¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽÔÚÓ¡¶ÈÄáÎ÷ÑǰÍÀ嵺»á¼ûÁªºÏ¹úÃØÊ鳤¹ÅÌØÀ×˹¡£
    лªÉç¼ÇÕß ÑàÑã Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬°ÍÀ嵺£¨Ó¡¶ÈÄáÎ÷ÑÇ£©£¬2022Äê11ÔÂ16ÈÕ Ï°½üƽ»á¼ûÁªºÏ¹úÃØÊ鳤¹ÅÌØÀ×˹ µ±µØÊ±¼ä11ÔÂ16ÈÕÏÂÎ磬¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽÔÚÓ¡¶ÈÄáÎ÷ÑǰÍÀ嵺»á¼ûÁªºÏ¹úÃØÊ鳤¹ÅÌØÀ×˹¡£ лªÉç¼ÇÕß ÑàÑã Éã

A yau da yamma, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da babban sakataren MDD Antonio Guterres a tsibirin Bali dake kasar Indonesia.

A yayin ganawar, shugaba Xi Jinping ya jaddada cewa, Sin na goyon baya tsarin duniya karkashin jagorancin MDD.

  • A Dauki Hakikakin Matakai Domin Kyautata Hulda A Tsakanin Sin Da Amurka

Ya ce a halin yanzu, ana fuskantar kalubale da dama yayin da ake kokarin samun bunkasuwa a duniya, wadanda suka haifar da illa ga kasashe masu tasowa, musamman kasashe marasa karfi.

Ya kara da cewa, ya kamata a sanya batun samun ci gaba a gaba da kome a cikin ajandar kasa da kasa, da sa kaimi ga kawo moriya da tabbatar da adalci ga kowace kasa da kowane mutum a wannan fanni. Har ila yau, ya ce Sin tana son kara hada gwiwa da MDD don sa kaimi ga samun sakamako kan kiran samun ci gaban duniya da kiran tabbatar da tsaro a duniya.

A nasa bangare, Guterres ya bayyana cewa, MDD na yabawa kasar Sin domin ta tsaya tsayin daka kan ra’ayin cudanyar bangarori daban daban. Kuma kiran samun ci gaban duniya da kasar Sin ta gabatar ya yi daidai da ajandar samun ci gaba mai dorewa ta shekarar 2030 ta MDD.

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Kana a fannin taimakawa kasashe masu tasowa wajen samun ci gaba, Antonio Guterres ya ce Sin ta fi yin kokari tare da samar da gudummawa.

Haka kuma, MDD ta na goyon bayan ka’idar Sin daya tak a duniya, yana mai cewa tilas ne a girmama wannan ka’ida. (Zainab)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko
Daga Birnin Sin

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan
Daga Birnin Sin

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana
Daga Birnin Sin

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Next Post
Takarar Musulmai 2: Asiwaju Ya Gana Da Shugabannin CAN,  “Kiristoci ‘Ya’yana Ne” —Tinubu

Takarar Musulmai 2: Asiwaju Ya Gana Da Shugabannin CAN, “Kiristoci 'Ya'yana Ne” —Tinubu

LABARAI MASU NASABA

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

October 9, 2025
Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.