ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Gana Da Babban Sakataren MDD

by CMG Hausa
4 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬°ÍÀ嵺£¨Ó¡¶ÈÄáÎ÷ÑÇ£©£¬2022Äê11ÔÂ16ÈÕ
    ϰ½üƽ»á¼ûÁªºÏ¹úÃØÊ鳤¹ÅÌØÀ×˹
    µ±µØÊ±¼ä11ÔÂ16ÈÕÏÂÎ磬¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽÔÚÓ¡¶ÈÄáÎ÷ÑǰÍÀ嵺»á¼ûÁªºÏ¹úÃØÊ鳤¹ÅÌØÀ×˹¡£
    лªÉç¼ÇÕß ÑàÑã Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬°ÍÀ嵺£¨Ó¡¶ÈÄáÎ÷ÑÇ£©£¬2022Äê11ÔÂ16ÈÕ Ï°½üƽ»á¼ûÁªºÏ¹úÃØÊ鳤¹ÅÌØÀ×˹ µ±µØÊ±¼ä11ÔÂ16ÈÕÏÂÎ磬¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽÔÚÓ¡¶ÈÄáÎ÷ÑǰÍÀ嵺»á¼ûÁªºÏ¹úÃØÊ鳤¹ÅÌØÀ×˹¡£ лªÉç¼ÇÕß ÑàÑã Éã

A yau da yamma, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da babban sakataren MDD Antonio Guterres a tsibirin Bali dake kasar Indonesia.

A yayin ganawar, shugaba Xi Jinping ya jaddada cewa, Sin na goyon baya tsarin duniya karkashin jagorancin MDD.

  • A Dauki Hakikakin Matakai Domin Kyautata Hulda A Tsakanin Sin Da Amurka

Ya ce a halin yanzu, ana fuskantar kalubale da dama yayin da ake kokarin samun bunkasuwa a duniya, wadanda suka haifar da illa ga kasashe masu tasowa, musamman kasashe marasa karfi.

ADVERTISEMENT

Ya kara da cewa, ya kamata a sanya batun samun ci gaba a gaba da kome a cikin ajandar kasa da kasa, da sa kaimi ga kawo moriya da tabbatar da adalci ga kowace kasa da kowane mutum a wannan fanni. Har ila yau, ya ce Sin tana son kara hada gwiwa da MDD don sa kaimi ga samun sakamako kan kiran samun ci gaban duniya da kiran tabbatar da tsaro a duniya.

A nasa bangare, Guterres ya bayyana cewa, MDD na yabawa kasar Sin domin ta tsaya tsayin daka kan ra’ayin cudanyar bangarori daban daban. Kuma kiran samun ci gaban duniya da kasar Sin ta gabatar ya yi daidai da ajandar samun ci gaba mai dorewa ta shekarar 2030 ta MDD.

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

Kana a fannin taimakawa kasashe masu tasowa wajen samun ci gaba, Antonio Guterres ya ce Sin ta fi yin kokari tare da samar da gudummawa.

Haka kuma, MDD ta na goyon bayan ka’idar Sin daya tak a duniya, yana mai cewa tilas ne a girmama wannan ka’ida. (Zainab)

Xi Jinping
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
Daga Birnin Sin

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
Daga Birnin Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Next Post
Takarar Musulmai 2: Asiwaju Ya Gana Da Shugabannin CAN,  “Kiristoci ‘Ya’yana Ne” —Tinubu

Takarar Musulmai 2: Asiwaju Ya Gana Da Shugabannin CAN, “Kiristoci 'Ya'yana Ne” —Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.