Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gana a yau Laraba da takwaransa na kasar Uruguay Luis Alberto Lacalle Pou, a birnin Beijing.
Shugabannin biyu sun kuma sanar da daukaka huldar kasashensu zuwa huldar abokantaka bisa manyan tsare-tsare a dukkan fannoni. (Fa’iza Mustpha)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp