• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Jaddada Muhimmancin Kiyaye Muhallin Halittu Wajen Kyautata Hanyar Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin

by CMG Hausa
2 years ago
Xi

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

An yi babban taron kare muhallin halittu na kasar Sin a ranakun 17 da 18 ga wata, inda shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gabatar da muhimman matakai da kasar za ta dauka, don cimma burin gina kyakkyawar kasar Sin daga dukkan fannoni.

A cikin shekaru goma da suka gabata, kasar Sin ta mai da aikin kiyaye muhallin halittu a matsayin babbar manufar neman samun dauwamammen ci gaban al’ummar Sinawa, inda ta gudanar da jerin ayyukan da ba a taba gudanarwa a baya ba. Manyan sakamakon da aka aka samu kuwa sun taimakawa sosai, wajen gina kyakkyawar kasar Sin daga dukkan fannoni.

  • Kasar Sin Mai Fada Da Cikawa

A yayin wannan babban taron, Shugaba Xi ya gabatar da matakai game da yadda za a hanzarta ci gaban zamanantarwa ta hanyar kiyaye muhallin halittu, da rage yawan iskar Carbon da aka fitar. Hakan ya shaida cewa, Jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin mai mulkin kasar na kokarin tsimin makamashi, da kare muhalli, yayin da take jagorantar al’ummar kasar wajen raya zamanantarwar kasar.

Burin zamanantar da kasar Sin da ake kokarin cimmawa, ya sha bamban da yadda kasashen yammacin duniya suka samu zamanantarwa, wato kasar Sin ta bar hanyar gargajiya ta raya ayyukan masana’antu ba tare da yin la’akari da muhallin halittu ba, a maimakon haka, tana bin hanyar mayar da batun kare muhallin halittu a gaban komai, yayin da ake raya masana’antu, a kokarin samun ci gaban zamanantarwa mai kunshe da zaman jituwa tsakanin bil-Adama da muhallin sa. (Kande Gao)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki
Daga Birnin Sin

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka
Daga Birnin Sin

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Next Post
Tsadar Man Fetur: Kungiyar Kwalejojin Ilimi Ta Kasa Ta Umurci ‘Ya’yanta Su Yi Aiki Kwana Biyu A Mako

Tsadar Man Fetur: Kungiyar Kwalejojin Ilimi Ta Kasa Ta Umurci 'Ya'yanta Su Yi Aiki Kwana Biyu A Mako

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025
An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Nuna Damuwa Kan Rahoton Yiwuwar Asarar Dala Biliyan 300 A Badaƙalar Ɗanyen Mai

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.