• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ya Kamata Kasa Da Kasa Su Dauki Matakai Iri Daya Na Magance Yaduwar Cutar COVID-19 Ga Dukkan Jama’ar Kasashen Duniya

by CMG Hausa
3 years ago
Kasa

Bayan da kasar Sin ta kyautata matakan yaki da cutar COVID-19, wasu kasashe sun sanar da matakan yiwa Sinawa dake da niyyar shiga kasashen gwajin cutar, ko da yake akwai wasu kasashe da dama dake bayyana cewa, ba za su sauya tsarinsu domin yiwa Sinawa dake son shiga kasashen gwaji ba.

  • Sin Ta Kiyaye Kokarin Da Take Yi A Baya Da Kuma Nan Gaba

 

Game da wannan batu, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin ya bayyana a gun taron manema labaru da aka gudanar a yau cewa, ya kamata kasa da kasa su dauki matakai masu dacewa, da nuna ra’ayi iri daya ga dukkan jama’ar kasashen duniya, kuma bai kamata a haifar da illa ga mu’amala, da hadin gwiwa a tsakanin jama’ar kasashen duniya ba.

Wang Wenbin ya ce, cikin shekaru 3 da suka gabata, kasar Sin ta rika sauya matakan da take aiwatarwa na kandagarki da shawo kan annobar COVID-19 bisa halin da ake ciki, amma duk da sauye-sauyen da aka samu, manufar kasar ta fifita kare al’umma, da tsaron rayukansu ba ta sauya ba.
Wang ya kara da cewa, wasu kafafen watsa labarai na yammacin duniya na ta cewa, wai sauyin matakan da Sin ta fara aiwatarwa a baya-bayan nan na nuna sauyin manufa ne, kuma hakan na nufin gwamnatin Sin ta canza matsaya, game da muhimmancin da take dorawa wajen mayar da jama’a gaban komai. Wang Wenbin ya nuna cewa, irin wannan zargi ya sabawa gaskiya, da shaidu na kimiyya, kuma ana furta su ne kawai da wata mummunar manufa.

Kaza lika, Wang Wenbin ya ce tun bayan barkewar annobar, Sin ta ci gaba da mayar da aikin kare rayukan jama’a gaban komai, ta kuma yi duk mai yiwuwa wajen kare rayuka da lafiyar al’umma, kana an yi duk abun da ya dace, don samar da jinya ga masu bukata. Har ila yau, cikin matakan yaki da wannan annoba, Sin ta ci gaba da tsara matakai daban daban, na kandagarki da shawo kan cutar tare da sauran muhimman ayyukan raya tattalin arziki da ci gaban zamantakewar al’umma yadda ya kamata. Bugu da kari, gwamnatin kasar ta ci gaba da daidaitawa, da kyautata matakan kandagarki da shawo kan cutar bisa yanayin da ake ciki. (Masu Fassarawa: Zainab Zhang, Saminu Alhassan)

LABARAI MASU NASABA

Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona
Daga Birnin Sin

Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

October 28, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin
Daga Birnin Sin

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin

October 28, 2025
An Kusa Kammala Shirye-shiryen Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas
Daga Birnin Sin

An Kusa Kammala Shirye-shiryen Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas

October 28, 2025
Next Post
Ekiti: Gwamna Oyebanji Ya Yi Nasara A Kotu 

Ekiti: Gwamna Oyebanji Ya Yi Nasara A Kotu 

LABARAI MASU NASABA

Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

October 28, 2025
Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

October 28, 2025
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Ajali Tare Da Jikkata Wasu A Gombe

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Ajali Tare Da Jikkata Wasu A Gombe

October 28, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin

October 28, 2025
Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

October 28, 2025
An Kusa Kammala Shirye-shiryen Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas

An Kusa Kammala Shirye-shiryen Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas

October 28, 2025
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 

Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Hutun Kwanaki 2 Don Zaɓen Ƙananan Hukumomi

October 28, 2025
Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

October 28, 2025
Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

October 28, 2025
gaza

Majalisar Dattawa Ta Maido Da Ranar Tantance Sabbin Shugabannin Sojoji Zuwa Laraba

October 28, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.