• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ya Kamata Kasa Da Kasa Su Dauki Matakai Iri Daya Na Magance Yaduwar Cutar COVID-19 Ga Dukkan Jama’ar Kasashen Duniya

byCMG Hausa
3 years ago
Kasa

Bayan da kasar Sin ta kyautata matakan yaki da cutar COVID-19, wasu kasashe sun sanar da matakan yiwa Sinawa dake da niyyar shiga kasashen gwajin cutar, ko da yake akwai wasu kasashe da dama dake bayyana cewa, ba za su sauya tsarinsu domin yiwa Sinawa dake son shiga kasashen gwaji ba.

  • Sin Ta Kiyaye Kokarin Da Take Yi A Baya Da Kuma Nan Gaba

 

Game da wannan batu, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin ya bayyana a gun taron manema labaru da aka gudanar a yau cewa, ya kamata kasa da kasa su dauki matakai masu dacewa, da nuna ra’ayi iri daya ga dukkan jama’ar kasashen duniya, kuma bai kamata a haifar da illa ga mu’amala, da hadin gwiwa a tsakanin jama’ar kasashen duniya ba.

Wang Wenbin ya ce, cikin shekaru 3 da suka gabata, kasar Sin ta rika sauya matakan da take aiwatarwa na kandagarki da shawo kan annobar COVID-19 bisa halin da ake ciki, amma duk da sauye-sauyen da aka samu, manufar kasar ta fifita kare al’umma, da tsaron rayukansu ba ta sauya ba.
Wang ya kara da cewa, wasu kafafen watsa labarai na yammacin duniya na ta cewa, wai sauyin matakan da Sin ta fara aiwatarwa a baya-bayan nan na nuna sauyin manufa ne, kuma hakan na nufin gwamnatin Sin ta canza matsaya, game da muhimmancin da take dorawa wajen mayar da jama’a gaban komai. Wang Wenbin ya nuna cewa, irin wannan zargi ya sabawa gaskiya, da shaidu na kimiyya, kuma ana furta su ne kawai da wata mummunar manufa.

Kaza lika, Wang Wenbin ya ce tun bayan barkewar annobar, Sin ta ci gaba da mayar da aikin kare rayukan jama’a gaban komai, ta kuma yi duk mai yiwuwa wajen kare rayuka da lafiyar al’umma, kana an yi duk abun da ya dace, don samar da jinya ga masu bukata. Har ila yau, cikin matakan yaki da wannan annoba, Sin ta ci gaba da tsara matakai daban daban, na kandagarki da shawo kan cutar tare da sauran muhimman ayyukan raya tattalin arziki da ci gaban zamantakewar al’umma yadda ya kamata. Bugu da kari, gwamnatin kasar ta ci gaba da daidaitawa, da kyautata matakan kandagarki da shawo kan cutar bisa yanayin da ake ciki. (Masu Fassarawa: Zainab Zhang, Saminu Alhassan)

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Ekiti: Gwamna Oyebanji Ya Yi Nasara A Kotu 

Ekiti: Gwamna Oyebanji Ya Yi Nasara A Kotu 

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version