• English
  • Business News
Wednesday, August 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ake ‘Hot Chocolate’

by Bilkisu Tijjani
1 year ago
in Girke-Girke
0
Yadda Ake ‘Hot Chocolate’
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu, barkammu da sake haduwa da ku a wannan makon cikin shirinmu mai farin jini da albarka na Girki Adon Mata.

A yau shafin namu zai kawo muku yadda ake Hot Chocolate:

Abubuwa da ya katamata uwargida ta tanada:
Madara, Nutaila, Oriyo Kokis.
Yadda ake hadawa:
Da farko za ki dora ruwa a wuta sannan sai ki zuba madara ki zuba Nutailar kamar cokali biyu haka sai ki saka maburkati kina juyawa har sai ya dan yi kauri haka ya dan fi shayi kauri da kadan sai ki bar shi ya yi ta tafasa zai zama kalar kasa-kasa haka sai sauke shi, in kin yi hakan ma ya yi. Ana shan sa da Kokis.

Wani hadin daban kuma:
Ga abubuwan da ake bukata:
Cakulet Siruf, farin mashmilos, kokofauda, madara.

Yadda ake hadawa:
Za ki dora ruwa a wuta sai ki zuba madara ki kada shi ya kadu sosai ki bar shi ya tafasa, sannan ki samu tukunyar masa ki shafa mata cakolet siruf sannan ki bar shi kamar minti 10 ya bushe sai ki ciro shi za ki ga ya yi kamar kwantena, sai ki zuba kokofauda, sannan ki saka farin mashmelos kamar uku a kowacce kwantena sai ki rufe shi kowanne da dan uwansa sannan sai ki kara zuba cakolet sirof din a sama, sannan ki dauko wannan madarar da kika dafa ki zuba a kofi sai ki rika sa guda-guda kina sha in kika sa za ki ga ya baje. A sha dadi lafiya.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ake Alale

Hadin Tuwon Dawa


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yawan Motocin Da Sin Ta Sayar Ya Kai Miliyan 6.72 A Rubu’in Farkon Bana

Next Post

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Sin Za Ta Ci Gaba Da Shiga Ayyukan Wanzar Da Zaman Lafiya Na MDD

Related

Yadda Ake Alale
Girke-Girke

Yadda Ake Alale

4 days ago
Hadin Tuwon Dawa
Girke-Girke

Hadin Tuwon Dawa

2 weeks ago
Yadda Ake Faten Acca
Girke-Girke

Yadda Ake Faten Acca

1 month ago
Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi
Girke-Girke

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

2 months ago
Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)
Girke-Girke

Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

2 months ago
Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi
Girke-Girke

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

2 months ago
Next Post
Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Sin Za Ta Ci Gaba Da Shiga Ayyukan Wanzar Da Zaman Lafiya Na MDD

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Sin Za Ta Ci Gaba Da Shiga Ayyukan Wanzar Da Zaman Lafiya Na MDD

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Sanar Da Cimma Nasarar Dashen Huhun Alade A Jikin Bil’Adama

Sin Ta Sanar Da Cimma Nasarar Dashen Huhun Alade A Jikin Bil’Adama

August 27, 2025
Nijeriya Za Ta Ɗaukaka Da Fasahar Ƙere-ƙere Da Tattalin Abinci – Tinubu

Nijeriya Za Ta Ɗaukaka Da Fasahar Ƙere-ƙere Da Tattalin Abinci – Tinubu

August 27, 2025
Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu

Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu

August 27, 2025
Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

August 27, 2025
Mazauna Kuyello A Jihar Kaduna Na Cikin Zullumin Bayyanar ‘Yan Ta’addar Ansaru

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 A Kaduna, Sun Jikkata Wasu

August 27, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 5 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

August 27, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

NRC Ta Dakatar Da Sufurin Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Bayan Hatsarin Da Ya Yi 

August 27, 2025
PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

August 27, 2025
Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

August 27, 2025
Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

August 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.