• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Al’ummar Kasar Sin Ke Tabbatar Da Hakkinsu Na Demokuradiyya 

by CGTN Hausa and Sulaiman
8 months ago
Sin

A kauyen Gulu, mazauna kauyen suna tattaunawa kan bukatunsu, inda malam Shen Shaohua ya ce, “Akwai mutane 6 a gidana, shi ya sa muna bukatar sassan da abin ya shafa su kara inganta manufar inshorar lafiyar mazauna kauyuka.” malam Zheng Wangchun mai shekaru 37 a duniya, ya kuma rubuta bukatun Shen da na sauran mazauna kauyen bi da bi. 

Kauyen Gulu kauye ne na ‘yan kabilar Yi, wanda ke can karkarar lardin Sichuan da ke kudu maso yammacin kasar Sin, kuma malam Zheng Wangchun haifaffen kauyen ne, wanda a shekarar 2023, aka zabe shi a matsayin dan majalisar wakilan jama’ar kasar Sin. Tun lokacin kuma, kullum ya kan tattauna da magidanta fiye da 200 na kauyen.

  • Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Kano, Sun Sace Mutum Ɗaya
  • An Rufe Taro Na 3 Na Majalisar CPPCC Karo Na 14

Bayan tattaunawa da ya yi da mazauna kauyen, Zheng ya fahimci cewa, yawan kudin da aka biya ya karu a kowace shekara duba da kyautatuwar tsarin inshorar lafiya na Sin, sai dai ba abu mai sauki ba ne ga mazauna kauyen kamar Shen Shaohua mai mambobin iyali da yawa su biya kudaden. Amma idan ba su shiga inshorar ba, ya yiwu su koma talauci idan rashin lafiya mai tsanani ya same su. Hakan ya sa a taron shekara shekara na majalisar wakilan jama’ar Sin da ke gudana a kwanakin nan a birnin Beijing, Zheng ya hallara tare da gabatar da shirin da ya shafi rage yawan kudaden da jama’a za su biya kan inshorar lafiya, da habaka amfanin inshorar ga karin mutane.

Alkaluman da aka samar sun shaida cewa, sassan majalisar gudanarwar kasar Sin sun daidaita irin shirye-shiryen 8783 kan lokaci a bara, wanda ya kai kashi 95.1% da dukkanin shirye-shiryen da ‘yan majalisar wakilan jama’ar kasar suka gabatar. Wadannan shirye-shirye masu dauke da burin jama’a kamar na mazauna kauyen Gulu, wata muhimmiyar hanya ce ta tattara ra’ayi da basirar jama’a.

A nan kasar Sin, yawan ‘yan majalisar wakilan jama’ar kasar Sin irinsa Zheng Wangchun ya kai kusan 3000, wadanda suka fito daga wurare, kabilu ko sana’o’i daban-daban, wadanda kuma suka kasance mahada dake sada tsakanin jama’a da gwamnatin. Matsayinsu na tabbatar da ana jin muryoyin jama’a duk inda suka fito. Wannan shi ne tsarin majalisar wakilan jama’ar Sin, hanyar da jama’ar kasar ke sa hannu cikin harkokin kasar don tabbatar da hakkin jama’a a cikin zaman rayuwarsu a bangaren demokuradiyya. (Mai zane da rubutu: MINA)

LABARAI MASU NASABA

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani
Daga Birnin Sin

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025
Next Post
Tambuwal Ya Tallafawa Magidanta Dubu 30 Da Kayan Abinci

Tambuwal Ya Tallafawa Magidanta Dubu 30 Da Kayan Abinci

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

October 28, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

October 28, 2025
Mutum 18 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kebbi 

An Kashe Mutum 10 A Harin Ramuwar Gayya A Jihar Kebbi

October 28, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Zargin Almundahana: An Ɗage Shari’ar  Ganduje Da Matarsa Saboda Rashin Miƙa Takardu

October 28, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Sojoji Sun Kashe Masu Yi Wa ISWAP 4 Safarar Makamai A Borno

October 28, 2025
Sin

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.