• English
  • Business News
Thursday, June 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Al’ummar Kasar Sin Ke Tabbatar Da Hakkinsu Na Demokuradiyya 

by CGTN Hausa and Sulaiman
4 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Yadda Al’ummar Kasar Sin Ke Tabbatar Da Hakkinsu Na Demokuradiyya 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kauyen Gulu, mazauna kauyen suna tattaunawa kan bukatunsu, inda malam Shen Shaohua ya ce, “Akwai mutane 6 a gidana, shi ya sa muna bukatar sassan da abin ya shafa su kara inganta manufar inshorar lafiyar mazauna kauyuka.” malam Zheng Wangchun mai shekaru 37 a duniya, ya kuma rubuta bukatun Shen da na sauran mazauna kauyen bi da bi. 

Kauyen Gulu kauye ne na ‘yan kabilar Yi, wanda ke can karkarar lardin Sichuan da ke kudu maso yammacin kasar Sin, kuma malam Zheng Wangchun haifaffen kauyen ne, wanda a shekarar 2023, aka zabe shi a matsayin dan majalisar wakilan jama’ar kasar Sin. Tun lokacin kuma, kullum ya kan tattauna da magidanta fiye da 200 na kauyen.

  • Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Kano, Sun Sace Mutum Ɗaya
  • An Rufe Taro Na 3 Na Majalisar CPPCC Karo Na 14

Bayan tattaunawa da ya yi da mazauna kauyen, Zheng ya fahimci cewa, yawan kudin da aka biya ya karu a kowace shekara duba da kyautatuwar tsarin inshorar lafiya na Sin, sai dai ba abu mai sauki ba ne ga mazauna kauyen kamar Shen Shaohua mai mambobin iyali da yawa su biya kudaden. Amma idan ba su shiga inshorar ba, ya yiwu su koma talauci idan rashin lafiya mai tsanani ya same su. Hakan ya sa a taron shekara shekara na majalisar wakilan jama’ar Sin da ke gudana a kwanakin nan a birnin Beijing, Zheng ya hallara tare da gabatar da shirin da ya shafi rage yawan kudaden da jama’a za su biya kan inshorar lafiya, da habaka amfanin inshorar ga karin mutane.

Alkaluman da aka samar sun shaida cewa, sassan majalisar gudanarwar kasar Sin sun daidaita irin shirye-shiryen 8783 kan lokaci a bara, wanda ya kai kashi 95.1% da dukkanin shirye-shiryen da ‘yan majalisar wakilan jama’ar kasar suka gabatar. Wadannan shirye-shirye masu dauke da burin jama’a kamar na mazauna kauyen Gulu, wata muhimmiyar hanya ce ta tattara ra’ayi da basirar jama’a.

A nan kasar Sin, yawan ‘yan majalisar wakilan jama’ar kasar Sin irinsa Zheng Wangchun ya kai kusan 3000, wadanda suka fito daga wurare, kabilu ko sana’o’i daban-daban, wadanda kuma suka kasance mahada dake sada tsakanin jama’a da gwamnatin. Matsayinsu na tabbatar da ana jin muryoyin jama’a duk inda suka fito. Wannan shi ne tsarin majalisar wakilan jama’ar Sin, hanyar da jama’ar kasar ke sa hannu cikin harkokin kasar don tabbatar da hakkin jama’a a cikin zaman rayuwarsu a bangaren demokuradiyya. (Mai zane da rubutu: MINA)

Labarai Masu Nasaba

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Miƙawa Gwamnatin Borno Mutane 75 Da Suka Ceto

Next Post

Tambuwal Ya Tallafawa Magidanta Dubu 30 Da Kayan Abinci

Related

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne
Daga Birnin Sin

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

17 hours ago
Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

19 hours ago
Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani
Daga Birnin Sin

Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani

21 hours ago
Nazarin CGTN: Neman Kashe Kaso 5 Na GDP Kan Tsaro Ya Nuna Rashin Dabara Na NATO
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Neman Kashe Kaso 5 Na GDP Kan Tsaro Ya Nuna Rashin Dabara Na NATO

23 hours ago
Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?
Daga Birnin Sin

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

2 days ago
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

2 days ago
Next Post
Tambuwal Ya Tallafawa Magidanta Dubu 30 Da Kayan Abinci

Tambuwal Ya Tallafawa Magidanta Dubu 30 Da Kayan Abinci

LABARAI MASU NASABA

Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

June 26, 2025
Kawayen amarya

Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yan Bindiga Sun Ƙwace Iko Da Jagorancin Ƙaramar Hukuma A Katsina

June 26, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da ‘Yan Bindiga Ta Ci Rayuka Da Dama A Jihar Neja

June 26, 2025
Tinubu

Tinubu Zai Rattaba Hannu Kan Kudirorin Sauya Fasalin Haraji 4 A Yau Alhamis 

June 26, 2025
Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

June 25, 2025
Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC

Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC

June 25, 2025
Shugabannin Sin Da Mozamqiue Sun Mikawa Juna Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafuwar Huldar Diflomasiyya

Shugabannin Sin Da Mozamqiue Sun Mikawa Juna Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafuwar Huldar Diflomasiyya

June 25, 2025
MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

June 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Kano Ta Ayyana Ranar Alhamis Hutu Domin Murnar Sabuwar Shekarar Musulunci

June 25, 2025
Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato

Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato

June 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.