• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ci Gaban Kasar Sin Ke Tasiri A Duniya

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Yadda Ci Gaban Kasar Sin Ke Tasiri A Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Idan muka ce duniya baki daya ta bibiyi sanarwar cikakken zaman taro karo na 3 na kwamitin kolin JKS karo na 20 ba mu yi karya ba. Magoya baya da abokan huldar Sin sun kasa kunne su ji tabbacin labarin kwanciyar hankali da daidaiton tsarin ci gaban kasar, yayin da masu sukar lamirin kasar suka yi ta kokarin gano alamun karuwar matsaloli, da damuwa, ko ma yiwuwar rarrabuwar kawuna tsakanin shugabannin JKS. A karshe dai, magoya baya sun samu dalilan da suka kwantar musu da hankali, kuma masu zagi dole ne su kasance cikin takaici. A bayyane, zaman ya nuna ci gaba a tsarin siyasa, da tattalin arziki da zamantakewa da aka tsara a babban taron JKS karo na 20 da aka gudanar a shekarar 2022. Zaman ya mayar da hankali ne kan al’amuran cikin gida da nufin kammala aikin zamanantarwa bisa tsarin gurguzu nan da shekarar 2035, da gina ingantacciyar hanyar tattalin arziki ta gurguzu da kuma zamanantar da tsarin kasar da iya tafiyar da harkokin mulki.

Mu dubi tsarin kasuwancin duniya na wannan zamani, jimillar kayayyakin shige da fice na kasar Sin ya kai kusan dalar Amurka tiriliyan 6, lamarin da ya sa kasar Sin ta kasance babbar abokiyar cinikayya ga kasashe fiye da 120. Kasar Sin tana da fiye da rabin sabbin motocin lantarki da aka sayar a duk duniya a yau, kuma tana daukar sama da kashi 80 cikin 100 na kayayyakin samar da wutar lantarki bisa hasken rana a duniya. Yana da wuya a yi tunanin kasuwannin duniya na kwamfutoci da na’urorin laturoni, da sinadarai na hada magunguna, da injuna, da motoci, da sauran kayayyaki daban-daban ba tare da tabo rawar da kasar Sin ta taka ba.

Kusan shekaru 100 da suka shige, tsohon shugaban Amurka Franklin D. Roosevelt ya bayyana cewa, “Yadda matsayinmu a tarihi ke cike da haske haka yake da hadari. Ko dai duniya ta karkata zuwa ga ci gaba da hadin kai da wadatar arziki a ko’ina, ko kuma ta rarrabu.” Wannan gaskiya ne a shekarun 1930s kuma ba shakka haka lamarin yake a zamaninmu na yau. Dukkanmu masu ruwa da tsaki ne wajen samun nasarar ci gaban tattalin arziki da zamantakewar kasar Sin saboda hakan na da matukar tasiri ga tattalin arzikin duniya. Kuma wadanda ke yi wa Sin munanan fata harbin kansu kawai suke yi a kafa. (Mohammed Yahaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikicin Dangote Da NMDPRA: Gwamnatin Tarayya Zata Yi Sasanci

Next Post

Sojoji Sun Ceto Wata Ƴar Chibok, Sun Miƙa Ta Ga Gwamnatin Borno

Related

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari
Daga Birnin Sin

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

54 minutes ago
Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi
Daga Birnin Sin

Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

2 hours ago
Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire
Daga Birnin Sin

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

4 hours ago
Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

22 hours ago
Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

23 hours ago
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”
Daga Birnin Sin

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

24 hours ago
Next Post
Sojoji Sun Ceto Wata Ƴar Chibok, Sun Miƙa Ta Ga Gwamnatin Borno

Sojoji Sun Ceto Wata Ƴar Chibok, Sun Miƙa Ta Ga Gwamnatin Borno

LABARAI MASU NASABA

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

September 16, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wasu ‘Yan Ta’adda 2 A Taraba

September 16, 2025
Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

September 16, 2025
Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

Tinubu Ya Taya Amusan Da Gumel Murnar Samun Nasarori A Ɓangarori Daban-daban

September 16, 2025
Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

September 16, 2025
NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

September 16, 2025
Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

September 16, 2025
DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

September 16, 2025
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.