• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Jami’an Ma’aikatar Kudi Suka Sace Kudin Wani Marigayi Ta POS A Bauchi

by Sabo Ahmad
3 years ago
POS

Rundunar ‘yansandan jihar Bauci ta samu nasarar kama wasu mutum hudu suna cire kudin wata marigayiya ta POS A Bauchi.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yansandan jihar Bauci SP Ahmed Mohammed Wakil ya bayyana haka a wata takarda da ya raba wa manema labarai.

  • ‘Yan Bindiga Sun Farmaki Hadimin Gwamnan Bauchi, Sun Jikkata Mutum 1

Ya ce, ranar 06/09/2022, wani mutum mai suna Samira Jibrin,wanda yake matsayin dan’uwan Jibrin Adamu,da ke garin Zalanga, ta karamar hukumar Ganjuwa,wanda ke aiki a ma’aikatar ilimi ta jihar Bauci a sashin kudi ya rasu ranar 02/12/2021, sai ‘yarsa ta tafi domin neman hakkinsu a ma’aikatar kudi ta jihar Bauci, sai aka gaya mata cewa, tuni an tura kudin asusun marigayin kuma har ma an cire ta POS.”

Majiyarmu ta ce, bayan kai kuka ga ‘yansanda na A’ Dibisional da ke shalkwatar ‘yansanda, nan da nan suka fara bincike inda suka fara gano cewa Nasiru Samaila ma’aikaci a ma’aikatar kudi ta jihar Bauci,ya hada baki da wasu mutum uku wato, Auwal Jibrin da Tijjani Mohammad wajen kwashe wadannann kudi.”

Haka kuma Faruk Mohammad Nasiru dalibi mai neman sanin makamar aiki mai suna Abubakar Tatari da aka tura shi ma’aikatar kudi ya yi amfani da takardun bogi ya fitar da kudi naira dubu dari uku da talatin da biyu, mallakar marigayin.
Bincike ya nuna cewa, Nasiru Samaila, ya yi amfani da dadewar da ya yi a ma’aikatar wajen kwashe naira 212,000.00.

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

Majiyar ta ci gaba da shaida mana cewa dukkan wadanda ake zargin sun tabbatar da zargin da ake yi musu na aikata laifin.
Sai dai daya daga cikin wadanda ake zargin Auwal Jibril wanda kuma wanda shi ma yana daga cikin ma’aikaci a wannan ma’aikata, ya samu naira dubu dari a matsayin nasa Kason.

Shi kuma Tijjani Mohammed da Kafe da Faruk Mohammed dalibi mai koyon sanin makamar aiki wanda ya zo daga makarantar Abubakar Tatari Ali Polytechnic wanda shi ma yake a wannan ma’aikata, shi ma ya ci naira dubu ashirin.

Sannan an samu naira 320,000.00 daga hannun wadanda aka kaman.
A karshe, kwamishinan ‘yansanda ya umarci a kai wadanda ake zargin kotu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi
Kotu Da Ɗansanda

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

October 4, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

October 4, 2025
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance
Kotu Da Ɗansanda

NDLEA Ta Farmaki Masu Safarar Muggan Kwayoyi A Sassan Nijeriya

September 27, 2025
Next Post
Daukakar Nasaba Da Girman Garin Annabi Muhammadu (SAW)

Daukakar Nasaba Da Girman Garin Annabi Muhammadu (SAW)

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

October 28, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

October 28, 2025
Mutum 18 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kebbi 

An Kashe Mutum 10 A Harin Ramuwar Gayya A Jihar Kebbi

October 28, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Zargin Almundahana: An Ɗage Shari’ar  Ganduje Da Matarsa Saboda Rashin Miƙa Takardu

October 28, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Sojoji Sun Kashe Masu Yi Wa ISWAP 4 Safarar Makamai A Borno

October 28, 2025
POS

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.