• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Kawo Karshen Rikicin Ukraine A Siyasance

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Kawo Karshen Rikicin Ukraine A Siyasance
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasar Sin ta hannun wakilinta na musammam mai kula da harkokin Turai da Asia, Li Hui, ta yi tuntuba mai zurfi da ma musayar ra’ayi da dukkan bangarori, game da warware rikicin Ukraine a siyasance.

A ra’ayina, wannan yunkuri ya sake tabbatar da matsayin kasar Sin na son ganin tabbatuwar zaman lafiya a duniya da kaucewa goyon bayan wani bangare ko ruruta wutar rikicin.

Zuwa yanzu, an ga yadda mummunan tasirin rikicin na Ukraine ya bazu zuwa sassan duniya, tare da jefa al’ummomin da ba su ji ba, ba su gani ba cikin rudani.

Tun bayan barkewar rikicin, ake kokarin shafawa kasar Sin bakin fenti, cewa wai ta na goyon bayan wani bangare, sai dai, muradin Sin a ko da yaushe shi ne, tabbatar da wanzuwar zaman lafiya. Kuma ziyarar Li Hui kasashen Ukraine da Poland da Faransa da Jamus da Rasha da hedkwatar EU, ya tabbatar da hakan, domin ya tuntubi dukkan bangarori ba tare da ware wani ba. Adalci shi ne sauraron ra’ayin kowanne bangare tare da kokarin samar da maslahar da za ta karbu ga kowa, cikin ruwan sanyi ba tare da zubar jini ba.

Maimakon marawa Sin baya wajen yi wa tufkar hanci tare da fitar da duniya daga halin da ta shiga, kasashen duniya dake kiran kansu manya, sun nuna karara cewa, ba sa kaunar zaman lafiya ko kwanciyar hankalin duniya. An ga yadda tun bayan barkewar rikicin, Amurka da kawayenta ke ci gaba da samar da makaman yaki ga Ukraine, tare da kakabawa Rasha takunkumai.

Labarai Masu Nasaba

Hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Ko a baya bayan nan, sun tashi taron kungiyar G7 da matakan kara sabbin takunkumai kan Rasha.

Shi wannan ba bangaranci ba ne? Shin makaman da suke samarwa ba zubar da jini da asarar rayuka za su haifar ba? Shin takunkuman da suke sanyawa, ba kunchin rayuwa za su haifar ga al’umma ba?.

Ba sai an fada ba, hanyar da kasar Sin ta dauka ita ce za ta kai ga samar da zaman lafiya da takaita asarar rayuka da dukiya. Yayin da tallafin soji da takunkumai za su kai ga ci gaban yaki da asarar rayuka da kara dagula yanayin duniya. (Fa’iza Mustapha)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Maganar Tarkon Bashi Ta Nuna Rashin Karfin Gwiwar Kasashen Yamma

Next Post

Na Gaji Bashin Biliyoyin Kudi -Sabon Gwamnan Zamfara

Related

Hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu
Daga Birnin Sin

Hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

2 minutes ago
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

2 hours ago
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

2 hours ago
Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare
Daga Birnin Sin

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

14 hours ago
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali
Daga Birnin Sin

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

15 hours ago
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani
Daga Birnin Sin

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

16 hours ago
Next Post
Na Gaji Bashin Biliyoyin Kudi -Sabon Gwamnan Zamfara

Na Gaji Bashin Biliyoyin Kudi -Sabon Gwamnan Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

May 9, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

May 9, 2025
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

May 9, 2025
Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

May 9, 2025
Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

May 9, 2025
Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

May 9, 2025
Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.