• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Kudin Sin Ke Samun Karin Karbuwa A Kenya

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Yadda Kudin Sin Ke Samun Karin Karbuwa A Kenya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da kasashen duniya da dama ke kara bayyana bukatar fadada cudanya, da hada-hadar kasuwanci ta amfani da kudaden cikin gida, maimakon nacewa amfani da dalar Amurka, yanzu haka a kasar Kenya dake gabashin Afirka wannan buri ya fara ciki, inda kudin kasar Sin RMB ke kara samun karbuwa tsakanin al’ummun kasar musamman ’yan kasuwa dake gudanar da cinikayya da takwarorinsu na kasar Sin.

Ko shakka babu, hakan wata manuniya ce dake tabbatar da cewa, sannu a hankali, kudin Sin RMB na maye gurbin dalar Amurka, a hada hadar kasuwanci dake kara bunkasa tsakanin kasashen biyu.

  • Sin Ta Mikawa Gwamnatin Sudan Kashin Farko Na Tallafin Jin Kai 

Wasu alkaluman hukumar kididdiga ta kasar sun nuna cewa, kasar Sin ce babbar abokiyar huldar cinikayyar kasar Kenya, kasancewarta mafi zuba jarin waje, da gudanar da ayyukan raya kasa a Kenya, idan an kwatanta da sauran kasashe dake gudanar da irin wadannan huldodi tare da kasar.

A shekarar 2022 da ta gabata kadai, alkaluman hukuma sun nuna cewa, adadin hajojin da Kenya ta fitar zuwa Sin sun kai darajar kudin kasar Shillings biliyan 27.5, kwatankwacin dalar Amurka miliyan 193, yayin da adadin hajojin Sin da kasar ta shigar gida suka kai darajar dalar Amurka biliyan 3.17.

Sakamakon irin wannan cudanyar kasuwanci mai armashi dake wanzuwa tsakanin kasashen biyu, a halin da ake ciki, bankunan kasuwanci da dama a Kenya, suna samar da damar hada-hada da kudin Sin RMB, wanda a baya babu irin wannan dama. Hakan ya nuna irin ci gaban da aka samu, karkashin manufar amfani da kudaden gida mafiya sauki domin habaka cinikayya.

Labarai Masu Nasaba

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Masharhanta na cewa, amfani da kudade daban daban na kasashen dake cudanyar kasuwanci da juna, muhimmin mataki ne na bunkasa alakar cinikayya, saboda hakan yana iya rage tsadar hada-hada, ta hanyar kawar da bukatar canjin kudi zuwa dalar Amurka, ko sauran kudaden manyan kasashen yammacin duniya.

Idan har wannan manufa ta dore, ko shakka babu karin kasashe masu tasowa, musamman na nahiyar Afirka, za su ci babbar gajiya daga hada-hada da kudin kasar Sin RMB, yayin da Sin da kasashen na Afirka ke kara fadada hada-hadar kasuwanci da cinikayya a dukkanin fannoni. (Saminu Hassan)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamna Dauda Ya Karbi ‘Yan Mata Hudu Da Suka Kwashe Watanin 7 A Hannun ‘Yan Bindiga A Zamfara

Next Post

Cire Tallafin Fetur: Gwamnatin Katsina Ta Amince Da Raba Hatsi Da Takin Zamani Don Tallafawa 

Related

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

3 minutes ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

1 hour ago
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka
Daga Birnin Sin

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

2 hours ago
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154
Daga Birnin Sin

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

3 hours ago
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan
Daga Birnin Sin

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

4 hours ago
Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya

5 hours ago
Next Post
Cire Tallafin Fetur: Gwamnatin Katsina Ta Amince Da Raba Hatsi Da Takin Zamani Don Tallafawa 

Cire Tallafin Fetur: Gwamnatin Katsina Ta Amince Da Raba Hatsi Da Takin Zamani Don Tallafawa 

LABARAI MASU NASABA

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya

Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya

September 12, 2025
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.