• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Na Sha Gwagwarmaya A Matsayin Direban Taksi – Tinubu

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Tinubu Ya Kaddamar Da Majalisar Tattalin Arzikin Kasa, Ya Ce, Gwamnoni Ba Su Da Mafakar Bada Uzurin Gazawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, ya bada labarin yadda wani Sojan ruwa ya sharara masa mari bisa tsula masa kudin fasinja fiye da yadda ake amsa ba da gangan ba a lokacin da yake direban Tasi a kasar Amurka. 

 

Wannan na kunshe ne cikin labarin yadda ya taso da rayuwarsa da aka wallafa a bayan manyan jaridun Nijeriya.

  • Hajji 2023: Alhazan Nijeriya 6 Sun Rasu, 30 Na Da Tabin Hankali A Saudiyya

Tarihin rayuwar da aka masa take da ‘Tinubu: rayuwata a matsayin direban Taksi a Amurka’, da fitaccen dan jarida, Mike Awoyinfa, ya wallafa.

 

Labarai Masu Nasaba

NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

A cikin tarihin rayuwar Tinubun, ya ce, ya yi aiki a matsayin direban Taksin da baida lasisi a garin Chicago da ke Amurka inda ke aikin jigilar kwaso fasinjoji daga filin jirgin sama zuwa inda za su sauka.

 

Shugaban kasan ya ce ya kama sana’ar tuki ne da nufin samun kudin da zai rayu kafin ya tafi makaranta.

 

Ya nakalto, “Mun samu mota (da aka taba amfani da ita) da ba ta da rijista da ake kira Gypsy, wacce muke shiga da sunan kabu-kabu ‘taksi’. Muna kwasan fasinjoji daga filin jirgi mu kai su wurare amma ba ko’ina ba, kamar otel-otel saboda ba ko’ina ne motar da ba ta da lasisi ba za ta shiga.

 

“Muna yin hakan ne na ‘yan lokuta domin mu samu wasu ‘yan kudade. Bolaji ya tafi zuwa Tennessee, ni kuma na zarce zuwa Chicago.

 

“Ya kamata na fara zuwa makaranta a watan Afrilu. Amma na jingine har zuwa watan Satumba saboda na tara kudi. Zuwata Chicago ke da wuya, kai tsaye na wuce zuwa Kwalejin Richard Daley. Gwanin ban sha’awa.

 

“Na samu zarafin biyan kudin dakina da na kudin makaranta a jami’ar Chicago.”

 

Ya cigaba da bayanin yadda ta kaya da yadda wani Sojan ruwa ya taba marinsa a fuska saboda ya cajeshi kudin taksi da ya wuce inda ake amsa bisa kaisa wani wuri da ke kusa-kusa.

 

“A matsayina na direba, akwai wani abun da ba zan taba mancewa da shi ba, wani lokaci na fadi kudin Taksi ga wani Sojan ruwa da ya dawo cikin kasar fiye da adadin da ake karba na masa ‘tsada kenan’. Kuma ba da gangan na masa ba,” Tinubu ya bayyana.

 

“A zahirin gaskiya ni ban san wajen ba. Kuma babu wani dan GPRS a wadannan kwanakin balle wani ya kwatanta min wajen. Don haka, shi sojan shi ne ya kwatanta inda gidan nasa yake a wani unguwa a Virginia.

 

“Da na fada masa farashin kudin da zai biyani kwatsam amsar da zai ba ni shi ne sharara min mari a fuskata. Ya ce ya kamata na san hakikanin farashin zuwa wurin da ya fada min. Ya mareni ya ba ni kudin kuma.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutane Sama Da Miliyan 10 Sun Halarci Bikin Cartoon Na Kasa Da Kasa Na Kasar Sin Karo Na 19

Next Post

Yadda Ake Sana’ar Canji

Related

NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano
Manyan Labarai

NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

2 hours ago
Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci
Ra'ayi Riga

Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

2 hours ago
DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu
Da É—umi-É—uminsa

DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

4 hours ago
Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?
Labarai

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

7 hours ago
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

8 hours ago
Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan DimokuraÉ—iyya A Ghana
Labarai

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan DimokuraÉ—iyya A Ghana

10 hours ago
Next Post
Yadda Ake Sana’ar Canji

Yadda Ake Sana'ar Canji

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

September 16, 2025
NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

September 16, 2025
Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

September 16, 2025
DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

September 16, 2025
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

September 16, 2025
Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

September 16, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

September 16, 2025
Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan DimokuraÉ—iyya A Ghana

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan DimokuraÉ—iyya A Ghana

September 16, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Wa Atiku Martani Kan Cewar ‘Yan Nijeriya Na Fama Da Yunwa

September 16, 2025
Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.