• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Sakamakon Zaben Shugaban Kasa Zai Iya Shafar Zaben Gwamnoni

bySabo Ahmad
3 years ago
Zaben shugaban kasa

Masu iya magana na cewa, daga na gaba ake ganin zurfin ruwa. Sakamakon zaben da aka bayyana wanda dantakar shugaban kasa a inuwar jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu ya samu nasarar lashe wa, zai yi matukar tasiri wajen zaben gwamnoni da ‘yan majalisa wanda za ayi nan gaba kadan.

Sau da yawa, wasu masu zabe a jihohi kan jira, su ga jam’iyyar da ta samu nasara a matakin shugaban kasa, su goya mata baya, domin samun su ga ba a bar su a baya ba.

  • INEC Za Ta Bai Wa Tinubu Takardar Shaidar Lashe Zabe Da Yamma

Sakamakon zaben da aka bayyana na cewa, dan takarar jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu ne ya lashe zabe, da kuri’a ma fi yawa tsakaninsa da abokan takararsa, wato Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP da Peter Obi na jam’iyyar LP, sannan kuma akwai, dan takara jam’iyyar NNPP, wato Injiya Rabi’u Musa Kwankwaso.

Duk da irin talin matsin lambar da al’umma ke ciki, sun fito sosai wajen jefa kuri’arsu ga dan takarar da suke bukata, wannan ma ta sa kowane dan takara ya kwashi na sa rabon, wanda kuma hakan ta sa aka samu wanda ya fi samun rabo mai yawa, kuma aka bayyana shi a matsayin wanda ya samu nasarar lashe wannan zabe.

Wani abin sha’awa shi ne, yadda ba a samu wani rahoto da ke nuna tashin hanlai ba, bayan bayyana sakamakon zaben da aka yi. Yanzu haka dai kallo ya koma sama yayin da ake jiran nan da kwani kadan masu zuwa a yi zaben gwamnoni da na ‘yan majalisar jiha.
Saboda haka, ake fatan dukkan zabukan da za su biyo baya, su zama an yi su, ba tare da wata hatsaniya ba, wadda za iya haifar da matsaloli a cikin al’umma.

LABARAI MASU NASABA

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

Zaben da za a yi na gwamnoni da na ‘yanmajalisa, zabe ne wanda yake kusa da jama’a fiye da zaben shugaban kasa, wanda aka yi. Saboda haka tun ganin yadda sakamakon wannan zaben na shugaban kasa,ya sa wasu gwamnonin cewa, dole su sauya taku.

Sai dai wani abu da aka luara da shi, wanda ya hana tasirin yin madudi a wannan zabe shi, matsalar kudi, wadda ta hana wasu ‘yansiyasa amfani da kudi wajen ganin an zabe su.

Ana ganin irin wannan matsalar ta rashin kudi, za ta yi tasiri sosai wajen ganin, ‘yan siyasa basu yi amfani da kudade ba wajen ganin an zabe su.

Zaben gwamnoni da na ‘yan majalisar jihohi, zabe ne, wanda al’ummar kasar nan yanzu haka suke sauraron zuwansa nan da kwanaki kadan masu zuwa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya
Manyan Labarai

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Labarai

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Next Post
Nijeriya

Zaben 2023: Shawarwarin ‘Yan Nijeriya Ga Wadanda Suka Ci Da Wadanda Suka Fadi Zabe

LABARAI MASU NASABA

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version