• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Sarki Sunusi Lamido Ya Yi Bikin Shiga Fadar Kano Tsakar Dare

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
Fadar Kano

A wani gagarumin biki na tsakar dare, maimartaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya shiga fadar mulkin Kano mai ɗimbin tarihi da karfe ɗayan daren yau Asabar.

Hakan ya biyo bayan mayar da shi a hukumance da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi a ranar Juma’a, bayan rusa masarautu guda biyar da tsohon gwamna yayi tare da maido da masarautar Kano kamar yadda take kafin shekarar 2019. Mataimakin gwamnan jihar da jami’an gwamnatin ne suka raka Sanusi II fadar da misalin ƙarfe 1:30 na safe.

  • Gwamnan Kano Ya Bada Umarnin Kamo Tsohon Sarkin Kano Aminu Ado Bayero
  • Sarki Biyu A Gari Ɗaya: Aminu Ado Ya Isa Kano

Wannan matakin na bikin tsakar daren ya biyo bayan wani yunƙurin shirin komowa da ake zargin hamɓararren sarki Aminu Ado Bayero ya ke yi, wanda baya gari a lokacin da aka yanke hukuncin tsige shi a jihar.

Sarkin Kano Sunusi Lamido II
Sarkin Kano Sunusi Lamido II

Sarki Aminu wanda aka naɗa shi a matsayin Sarkin Bichi a shekarar 2019 sannan kuma ya zama Sarkin Kano na 15, tsohon Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ne ya tsige Sunusi Lamido II a shekarar 2020. Matakin da Gwamna mai ci a yanzu Abba Kabir Yusuf ya ɗauka na mayar da Sanusi II na nufin  ya yi watsi da dokar da gwamnati Ganduje ta yi kenan ta rarraba masarautar Kani 5, inda ya yanzu gwamnan ya mayar da Sanusi II a matsayin Sarki tilo a jihar.

Duk da zaman ɗar ɗar da ake ciki Sarki Aminu ya koma Kano a safiyar yau Asabar inda magoya bayansa suka tarɓe shi a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano. Magoya bayansa sun yi ta rera waƙoƙi da addu’o’i na goyon bayansa.

LABARAI MASU NASABA

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

Zuwansa Kano ya sa gwamnan jihar bayar da umarnin kama shi don zai haifar da hargitsi a jihar.

Sarkin Kano na 15 Aminu Ado Bayero
Sarkin Kano na 15 Aminu Ado Bayero

Mataimakin gwamnan Kano Comr. Aminu AbdulSalam ya bayyana cewa akwai hannun mai ba wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro a cikin yunƙurin dawo da Sarki Aminu Ado kan karaga.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato
Manyan Labarai

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
Fadar Kano
Manyan Labarai

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta
Siyasa

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

October 24, 2025
Next Post
Da Hannun Nuhu Ribaɗo Wajen Yunƙurin Dawo Da Aminu Ado Sarauta

Da Hannun Nuhu Ribaɗo Wajen Yunƙurin Dawo Da Aminu Ado Sarauta

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

October 30, 2025
Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

October 30, 2025
Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

October 30, 2025
Tinubu Ya Nada Musa Aliyu A Matsayin Shugaban ICPC

Tinubu Ya Amince Da Ƙara Harajin Shigo Da Man Fetur Da Dizal Zuwa Kashi 15

October 30, 2025
Sin Za Ta Harba Kumbon Shenzhou-21

Sin Za Ta Harba Kumbon Shenzhou-21

October 30, 2025
Xi Jinping: Sin Da Amurka Za Su Iya Hada Kai Don Sauke Nauyin Dake Wuyansu Na Manyan Kasashe Da Daukar Ainihin Matakai

Xi Jinping: Sin Da Amurka Za Su Iya Hada Kai Don Sauke Nauyin Dake Wuyansu Na Manyan Kasashe Da Daukar Ainihin Matakai

October 30, 2025
Sojoji Sun Ceto Wani Mutum Da Aka Sace A Taraba

Sojoji Sun Ceto Wani Mutum Da Aka Sace A Taraba

October 30, 2025
Majalisar Dokokin Kano Ta Ce An Yi Rashin Adalci Wajen Ɗaukar Aikin Kwastam A Nijeriya

Majalisar Dokokin Kano Ta Ce An Yi Rashin Adalci Wajen Ɗaukar Aikin Kwastam A Nijeriya

October 30, 2025
Fadar Kano

Bai Kamata Gwamnati Ta Ke Ciyo Bashi Bayan Cire Tallafin Man Fetur Ba – Sanusi II

October 30, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Sauya Sunayen Waɗanda Aka Yi Wa Afuwa

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.