• English
  • Business News
Friday, August 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Taimaka Wajen Gudanar Da Gasar Cin Kofin Afirka

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Yadda Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Taimaka Wajen Gudanar Da Gasar Cin Kofin Afirka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6

Za a fara gasar wasan kwallon kafa ta cin kofin Afirka a kasar Cote d’Ivoire, daga ranar 13 ga watan Janairun badi. Na san abokanmu ‘yan Afirka da dama na sha’awar wasan kwallon kafa, wadanda ke Alla-Alla su isa filin gasar don kallon yadda za ta wakana.

Zanenmu na yau, ya nuna mana yadda filin wasa na San Pedro dake kasar Cote d’Ivoire, wanda ke cikin muhimman filayen wasa da za a gudanar da gasar. A watan da ya gabata ne, kamfanonin kasar Sin suka kammala gina filin wasan, tare da mika shi hannun kasar ta Cote d’Ivoire, kuma a kashegari, aka gudanar da daya daga cikin gasannin neman shiga gasar cin kofin Afirka a filin.

  • Xi Ya Shiryawa Manyan Baki Liyafar Girmamawa
  • Kaso 93.8% Na Masu Bayyana Ra’ayi Sun Yaba Da Sakamakon Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya

Filin wasa na San Pedro, na da fadin muraba’in mita dubu 24, wanda ke iya karbar masu kallo kimanin dubu 20. Ban da filin wasan, kamfanonin kasar Sin sun kuma gina filin horas da ‘yan wasa, da kauyen ‘yan wasa, don samar da wurin kwana da na horaswa ga ‘yan wasan da za su halarci gasar. Filin ba kawai ya kyautata karfin kasar Cote d’Ivoire wajen gudanar da manyan gasanni irin su Afirca Cup ba ne, har ma zai sa kaimi ga bunkasuwar ababen more rayuwa da suka shafi wasannin motsa jiki, da ma kyautata rayuwar al’umma.

Hadewa da juna da ababen more rayuwa, da ma karfafa fahimtar juna, na daga cikin muhimman fannoni na aiwatar da shawarar “Ziri Daya da Hanya Daya”. Kasancewarsa wani muhimmin shirin hadin gwiwa a karkashin shawarar “Ziri Daya da Hanya Daya”, filin wasa na San Pedro ba kawai filin wasa ne na zamani ba, ya ma kasance misali da ke shaida yadda aka taimakawa al’ummar kasar Cote d’Ivoire wajen cimma burinsu ta fannin gudanar da wasanni, da kuma karfafa fahimtar juna a tsakanin jama’ar kasar Sin da ta kasashen Afirka, ta hanyar gina manyan ababen more rayuwa. (Mai Zane:Mustapha Bulama)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: MatasaSinziri daya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Shiryawa Manyan Baki Liyafar Girmamawa

Next Post

Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Zama Nagge Dadi Goma

Related

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha
Daga Birnin Sin

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

5 minutes ago
Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6
Daga Birnin Sin

Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6

1 hour ago
Sin Ta Samarwa Sassan Kasa Da Kasa Damar Shigowa Ba Tare Da Bukatar Biza Ba
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samarwa Sassan Kasa Da Kasa Damar Shigowa Ba Tare Da Bukatar Biza Ba

2 hours ago
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafi Jawabin Xi Jinping Game Da Kiyaye Muhallin Halittu
Daga Birnin Sin

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafi Jawabin Xi Jinping Game Da Kiyaye Muhallin Halittu

19 hours ago
Matsayar Bai Daya Da Sin Da Amurka Suka Cimma Ta Fuskar Haraji Na Da Babbar Ma’ana
Daga Birnin Sin

Matsayar Bai Daya Da Sin Da Amurka Suka Cimma Ta Fuskar Haraji Na Da Babbar Ma’ana

21 hours ago
Mutane 44 Suka Mutu Bayan Mamakon Ruwa Da Aka Tafka A Beijing
Daga Birnin Sin

Mutane 44 Suka Mutu Bayan Mamakon Ruwa Da Aka Tafka A Beijing

21 hours ago
Next Post
Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Zama Nagge Dadi Goma

Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Zama Nagge Dadi Goma

LABARAI MASU NASABA

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

August 1, 2025
Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6

Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6

August 1, 2025
Sin Ta Samarwa Sassan Kasa Da Kasa Damar Shigowa Ba Tare Da Bukatar Biza Ba

Sin Ta Samarwa Sassan Kasa Da Kasa Damar Shigowa Ba Tare Da Bukatar Biza Ba

August 1, 2025
Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Barazanar ɗorewar Wutar Lantarki A Nijeriya – Minista

Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Barazanar ɗorewar Wutar Lantarki A Nijeriya – Minista

August 1, 2025
Nijeriya Na Asarar Kusan Naira Tiriliyan 17.9 Duk Shekara Sakamakon Cutar Hanta — Gwamnati

Nijeriya Na Asarar Kusan Naira Tiriliyan 17.9 Duk Shekara Sakamakon Cutar Hanta — Gwamnati

August 1, 2025
GORON JUMA’A 01-07-2025

GORON JUMA’A 01-07-2025

August 1, 2025
An Zaɓi Saidu Yahya A Matsayin Shugaban Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano

An Zaɓi Saidu Yahya A Matsayin Shugaban Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano

August 1, 2025
Tinubu Ya Cika Alƙawurran Da Ya Ɗauka – Ƙungiyar Gwamnonin Arewa

Tinubu Ya Cika Alƙawurran Da Ya Ɗauka – Ƙungiyar Gwamnonin Arewa

August 1, 2025
Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa

Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa

August 1, 2025
Shekara 2 Ta Gwamnatin Tinubu: Gwamnonin Arewa Sun ƙaryata Zargin ACF Na Watsi ɗa Yankin

Shekara 2 Ta Gwamnatin Tinubu: Gwamnonin Arewa Sun ƙaryata Zargin ACF Na Watsi ɗa Yankin

August 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.