• English
  • Business News
Wednesday, September 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Yan Bindiga Suka Buɗe Wa Mahajjatan Sakkwato Wuta

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Yadda ‘Yan Bindiga Suka Buɗe Wa Mahajjatan Sakkwato Wuta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu ‘yan bindiga sun bude wuta kan motocin da ke dauke da maniyyata a jihar Sakkwato a ranar Litinin.

Lamarin ya faru ne a ranar litinin a lokacin da mahajjatan ke kan hanyarsu ta zuwa filin jirgin sama domin zuwa kasar Saudiyya ranar Talata don gudanar da aikin hajji.

  • Peter Obi Zai Iya Zama Shugaban Kasa A 2027 Ko 2031, Amma 2023 ‘Ta Yi Wuri Da Yawa’ – Babangida Aliyu

Majiyoyi sun bayyana cewa an jikkata wasu daga cikin ‘yan bindigar a yayin fafatawarsu da jami’an tsaron dake rakiyar maniyyatan.

Jaridar 21stcenturychronicle ta rahoto cewa ‘yan bindigar sun yi wa maniyyatan kwanton bauna ne a dajin Gundumi amma jami’an ‘yan sanda da ke cikin ayarin motocin sun dakile harin.

Majiyar ta ce an kubutar da dukkan maniyyatan, daga bisani kuma aka kaisu fadar hakimin Isa.

Labarai Masu Nasaba

An Yanke Wa Sojojin Da Suka Sayar Wa ‘Yan Ta’adda Makamai Hukuncin Ɗaurin Rai-da-rai A Borno

UNGA: Shettima Ya Tallata Damar Zuba Jari Na Dala Biliyan 200 A Fannin Makamashi A Nijeriya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rasha Ta Kashe ‘Yan Nijeriya 38 Masu Taimaka Wa Ukraine A Yaki

Next Post

Mace Mai Aikin Shara Ta Kayar Da Tsohon Minista A Zaben ‘Yan Majalisu Na Faransa

Related

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita
Labarai

An Yanke Wa Sojojin Da Suka Sayar Wa ‘Yan Ta’adda Makamai Hukuncin Ɗaurin Rai-da-rai A Borno

8 hours ago
UNGA: Shettima Ya Tallata Damar Zuba Jari Na Dala Biliyan 200 A Fannin Makamashi A Nijeriya
Labarai

UNGA: Shettima Ya Tallata Damar Zuba Jari Na Dala Biliyan 200 A Fannin Makamashi A Nijeriya

10 hours ago
Noma
Labarai

Babban Bankin Nijeriya Ya Rage Kuɗin Ruwan Da Bankuna Ke Caja

11 hours ago
Jihar Kogi Na Cikin Fargaba Yayin Da Kogin Neja Da Benuwe Suka Tumfatsa
Labarai

Jihar Kogi Na Cikin Fargaba Yayin Da Kogin Neja Da Benuwe Suka Tumfatsa

12 hours ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Manyan Labarai

An Kama Ɗansandan Bogi A Kano

14 hours ago
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Manyan Labarai

Sojoji Sun Daƙile Hare-haren ISWAP, Sun Bai Wa Magidanta 10,000 Kariya A Borno

17 hours ago
Next Post
Mace Mai Aikin Shara Ta Kayar Da Tsohon Minista A Zaben ‘Yan Majalisu Na Faransa

Mace Mai Aikin Shara Ta Kayar Da Tsohon Minista A Zaben 'Yan Majalisu Na Faransa

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Bukaci Hada Karfi Da Karfe Wajen Gina Yankin Xinjiang Ya Zama Mafi Kyau

Xi Ya Bukaci Hada Karfi Da Karfe Wajen Gina Yankin Xinjiang Ya Zama Mafi Kyau

September 23, 2025
Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

An Yanke Wa Sojojin Da Suka Sayar Wa ‘Yan Ta’adda Makamai Hukuncin Ɗaurin Rai-da-rai A Borno

September 23, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Na Tushe Na Kasar Sin Ya Kai Matsakaicin Matsayi Na Kasashe Masu Arziki A Duniya

Aikin Ba Da Ilmi Na Tushe Na Kasar Sin Ya Kai Matsakaicin Matsayi Na Kasashe Masu Arziki A Duniya

September 23, 2025
Gavi Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Yi Masa Tiyata

Gavi Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Yi Masa Tiyata

September 23, 2025
Firaministan Sin Ya Isa New York Don Halartar Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Firaministan Sin Ya Isa New York Don Halartar Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

September 23, 2025
UNGA: Shettima Ya Tallata Damar Zuba Jari Na Dala Biliyan 200 A Fannin Makamashi A Nijeriya

UNGA: Shettima Ya Tallata Damar Zuba Jari Na Dala Biliyan 200 A Fannin Makamashi A Nijeriya

September 23, 2025
Kasashe Da Dama Sun Amince Da Kafuwar Kasar Falasdinu Yayin Da Amurka Ta Ci Gaba Da Kau Da Kai

Kasashe Da Dama Sun Amince Da Kafuwar Kasar Falasdinu Yayin Da Amurka Ta Ci Gaba Da Kau Da Kai

September 23, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Guguwar Amincewa Da Kasar Falasdinu Ta Nuna Yadda Amurka Da Isra’ila Suka Zama Saniyar Waren Da Ba A Taba Gani Ba

Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Guguwar Amincewa Da Kasar Falasdinu Ta Nuna Yadda Amurka Da Isra’ila Suka Zama Saniyar Waren Da Ba A Taba Gani Ba

September 23, 2025
Noma

Babban Bankin Nijeriya Ya Rage Kuɗin Ruwan Da Bankuna Ke Caja

September 23, 2025
Jihar Kogi Na Cikin Fargaba Yayin Da Kogin Neja Da Benuwe Suka Tumfatsa

Jihar Kogi Na Cikin Fargaba Yayin Da Kogin Neja Da Benuwe Suka Tumfatsa

September 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.