• English
  • Business News
Saturday, May 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Yan Ta’adda Suka Yi Wa Sojoji Kwanton Bauna A Jihohi 4 Cikin Sa’o’i 6

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Shugaban CAN Da Wani Fasto A Jihar Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yan Boko Haram da ‘yan bindiga sun yi wa sojoji kwanton bauna tare da kai wa mazauna gari hari a jihohin Borno da Filato da Katsina a tsakanin daren Lahadi zuwa ranar Litinin, inda suka kashe wasu tare da yin awon gaba da wasu da dama. Rahoton Daily trust

Sun kuma kai hari a wani kauye da ke babban birnin tarayya Abuja inda suka kashe wani yaro dan shekara bakwai tare da yin awon gaba da wasu mazauna garin.

  • ‘Yan Bindiga Sun Harbe Dan Shekara 7 Bayan Garkuwa Da Mutum 10 A Abuja

 

kwanton bauna a Borno

A jihar Borno, da sanyin safiyar Litinin ne mayakan haramtacciyar kungiyar Boko Haram suka yi wa ayarin motocin hadin gwiwar sojoji da na farar hula (CJTF) kwanton bauna a karamar hukumar Gubio.

Labarai Masu Nasaba

Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta’aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21

Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano

Duk da cewa babu wani adadi da aka samu a hukumance, amma dai an kashe shugaban CJTF, Alhaji Bukar Mandama da mambobinsa hudu a harin kwanton baunar.

Sojoji sun dakile harin a Neja

A wani labarin kuma, wasu ‘yan bindigan sun kai wa wani sansanin soji a Sarkin-Pawa, dake hedikwatar karamar hukumar Munya a jihar Neja hari, inda Sojojin suka yi nasarar dakile harin.

Daily trust ta rahoto cewa ‘yan ta’addan sun yada zango ne kusa da sansanin sojojin da misalin karfe 2:23 na dare.

Harin ‘yan bindiga a Katsina

A jihar Katsina, wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mutane tara da suka hada da matan gida hudu da yara biyar a Shema kwatas da ke karamar hukumar Dutsin-Ma.

An kashe mutum 2, Daya ya jikkata a Filato

Wasu ‘yan bindiga a daren Lahadi sun yi wa sojoji kwanton bauna a kauyen Kampani da ke karamar hukumar Wase a jihar Filato. Wani mazaunin garin Salisu Dahiru ya ce wasu fararen hula biyu sun rasu sannan daya ya samu raunuka sakamakon harbin da aka yi musu.

Kakakin rundunar ‘Operation Safe Haven’ (OPSH) da ke wanzar da zaman lafiya a jihar, Manjo Ishaku Takwa, ya tabbatar da faruwar harin, ya ce: “ Harin kwanton bauna ne.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mahaifin Sanata Ndume, Alhaji Buba Ali Ya Rasu

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mutum 9 A Katsina

Related

Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta’aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21
Labarai

Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta’aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21

21 minutes ago
Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano
Labarai

Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano

1 hour ago
Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
Rahotonni

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

2 hours ago
Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa
Manyan Labarai

Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa

3 hours ago
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi
Rahotonni

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

3 hours ago
Mutane 21 Sun Mutu A Tawagar Ƴan Wasannin Kano A Hatsarin Mota
Manyan Labarai

Mutane 21 Sun Mutu A Tawagar Ƴan Wasannin Kano A Hatsarin Mota

4 hours ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mutum 9 A Katsina

'Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mutum 9 A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Hukumar Shiga Tsakani Za Ta Samar Da Sabbin Damammakin Sulhunta Rikici

Hukumar Shiga Tsakani Za Ta Samar Da Sabbin Damammakin Sulhunta Rikici

May 31, 2025
Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta’aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21

Ƙungiyar Gwamnoni Sun Yi Ta’aziya Kan Rasuwar Ƴan Wasan Kano 21

May 31, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

May 31, 2025
Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano

Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano

May 31, 2025
Tsohuwar Firaministar New Zealand: Ya Dace A Koyi Dabarun Sin Na Raya Kasa

Tsohuwar Firaministar New Zealand: Ya Dace A Koyi Dabarun Sin Na Raya Kasa

May 31, 2025
Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

May 31, 2025
Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa

Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa

May 31, 2025
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

May 31, 2025
Mutane 21 Sun Mutu A Tawagar Ƴan Wasannin Kano A Hatsarin Mota

Mutane 21 Sun Mutu A Tawagar Ƴan Wasannin Kano A Hatsarin Mota

May 31, 2025
‘Yan Sanda Sun Kama Mutum 2 Kan Zargin Jefe Wani Direba Har Lahira A Ondo

‘Yansanda Sun Gurfanar Da Lauya A Abuja A Kotu Bisa Tuhumarsa Da Aikata Sojan Gona

May 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.