• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Yan Ta’adda Suka Yi Wa Sojoji Kwanton Bauna A Jihohi 4 Cikin Sa’o’i 6

by Sulaiman
3 years ago
'yan bindiga

‘Yan Boko Haram da ‘yan bindiga sun yi wa sojoji kwanton bauna tare da kai wa mazauna gari hari a jihohin Borno da Filato da Katsina a tsakanin daren Lahadi zuwa ranar Litinin, inda suka kashe wasu tare da yin awon gaba da wasu da dama. Rahoton Daily trust

Sun kuma kai hari a wani kauye da ke babban birnin tarayya Abuja inda suka kashe wani yaro dan shekara bakwai tare da yin awon gaba da wasu mazauna garin.

  • ‘Yan Bindiga Sun Harbe Dan Shekara 7 Bayan Garkuwa Da Mutum 10 A Abuja

 

kwanton bauna a Borno

A jihar Borno, da sanyin safiyar Litinin ne mayakan haramtacciyar kungiyar Boko Haram suka yi wa ayarin motocin hadin gwiwar sojoji da na farar hula (CJTF) kwanton bauna a karamar hukumar Gubio.

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Don Karɓo Rancen N1.15trn Don Cike Giɓin Kasafin Kuɗin 2025

Jirgin Ƙasa Ya Murƙushe Direban Adaidaita Sahu Da Fasinja A Jos

Duk da cewa babu wani adadi da aka samu a hukumance, amma dai an kashe shugaban CJTF, Alhaji Bukar Mandama da mambobinsa hudu a harin kwanton baunar.

Sojoji sun dakile harin a Neja

A wani labarin kuma, wasu ‘yan bindigan sun kai wa wani sansanin soji a Sarkin-Pawa, dake hedikwatar karamar hukumar Munya a jihar Neja hari, inda Sojojin suka yi nasarar dakile harin.

Daily trust ta rahoto cewa ‘yan ta’addan sun yada zango ne kusa da sansanin sojojin da misalin karfe 2:23 na dare.

Harin ‘yan bindiga a Katsina

A jihar Katsina, wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mutane tara da suka hada da matan gida hudu da yara biyar a Shema kwatas da ke karamar hukumar Dutsin-Ma.

An kashe mutum 2, Daya ya jikkata a Filato

Wasu ‘yan bindiga a daren Lahadi sun yi wa sojoji kwanton bauna a kauyen Kampani da ke karamar hukumar Wase a jihar Filato. Wani mazaunin garin Salisu Dahiru ya ce wasu fararen hula biyu sun rasu sannan daya ya samu raunuka sakamakon harbin da aka yi musu.

Kakakin rundunar ‘Operation Safe Haven’ (OPSH) da ke wanzar da zaman lafiya a jihar, Manjo Ishaku Takwa, ya tabbatar da faruwar harin, ya ce: “ Harin kwanton bauna ne.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Amnesty International Ta Soki Tinubu Kan Yi Wa Masu Laifin Take Haƙƙin Ɗan Adam Afuwa
Labarai

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Don Karɓo Rancen N1.15trn Don Cike Giɓin Kasafin Kuɗin 2025

November 6, 2025
Jirgin Ƙasa Ya Murƙushe Direban Adaidaita Sahu Da Fasinja A Jos
Labarai

Jirgin Ƙasa Ya Murƙushe Direban Adaidaita Sahu Da Fasinja A Jos

November 6, 2025
Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata
Labarai

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

November 6, 2025
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mutum 9 A Katsina

'Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mutum 9 A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Amnesty International Ta Soki Tinubu Kan Yi Wa Masu Laifin Take Haƙƙin Ɗan Adam Afuwa

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Don Karɓo Rancen N1.15trn Don Cike Giɓin Kasafin Kuɗin 2025

November 6, 2025
Jirgin Ƙasa Ya Murƙushe Direban Adaidaita Sahu Da Fasinja A Jos

Jirgin Ƙasa Ya Murƙushe Direban Adaidaita Sahu Da Fasinja A Jos

November 6, 2025
Osimhen Ya Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai Bayan Zura Ƙwallo 3 A Ragar Ajax

Osimhen Ya Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai Bayan Zura Ƙwallo 3 A Ragar Ajax

November 6, 2025
Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

November 6, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Majalisa Ta Ɗage Tantance Ministan Tinubu Saboda Rashin Rahoton Tsaro

November 6, 2025
Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.