• English
  • Business News
Monday, May 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

by Muhammad
3 years ago
in Labarai
0
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An kashe mutane biyu, dan sanda daya da daya daga cikin wadanda ake zargin na daga cikin ‘yan bindigar da suka kai hari a shingen binciken jami’an ‘yan sanda da ke kan titin G-Hostel Junction na babbar hanyar Enugu zuwa Abakaliki a jihar Ebonyi, a ranar Laraba da yamma, bayan wani hari da suka kai wa ‘yan sanda.

Lamarin dai kamar yadda LEADERSHIP ta rawaito, an ce ya faru ne a mahadar da ke kusa da babbar mahadar Presco a Abakaliki, babban birnin jihar.

  • Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri
  • Harin Jirgin Kasa: Saura Fasinjoji 27 A Hannun ‘Yan Bindiga

Da yake tabbatar da faruwar lamarin, jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Ebonyi, SP Chris Anyanwu, ya ce ko da yake lamarin ya faru, amma ya kara da cewa har yanzu ba a kai ga tantance lamarin ba har zuwa lokacin da ake hada wannan labarin.

Ya ce rundunar ta sanar da jami’in ‘yan sanda na yankin (DPO) na yankin domin samun cikakken bayani game da harin, inda ya kara da cewa har yanzu bai samu cikakken bayanin harin ba.

“Na je wani shiri na dawo ofis yanzu, ana ta yada jita-jitar harin a shafukan sada zumunta amma ba zan iya ba da cikakken bayani ba a yanzu, na kira DPO na yankin kuma ina jiransa. don ba mu cikakken bayani.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Nasir Ya Naɗa Sabbin Sakatarori Na Ƙananan Hukumomi 21 A Kebbi

Kotu Ta Daure Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Mutum A Gidan Yarin Adamawa

“Mutane na cewa an harbe dan sanda daya har lahira amma ba zan iya tabbatar da hakan ba a halin yanzu, akwai kuma wani rade-radin cewa an kama daya daga cikin ‘yan bindigar amma har yanzu ana ta yada jita-jita, cikakken bayani zai zo idan muka samu cikakken rahoto daga DPO,” in ji PPRO.

LEADERSHIP ta tattaro cewa ‘yan bindigar wadanda adadinsu ya kai uku sun yi amfani da baburan hawa.

Rahotanni sun ce ‘yan bindigar sun bude wuta kan ‘yan sandan da ke shingen binciken, inda nan take suka kashe daya daga cikinsu.

A fafatawar da aka yi da bindigar, an ce ‘yan sandan sun harbe daya daga cikin maharan a daidai lokacin da sauran biyun suka tsere a kan babur.

Lamarin dai ya haifar da firgici da tashin hankali a babbar mahadar inda ‘yan kasuwa da masu shaguna da masu ababen hawa da masu wucewa suka yi ta tururuwa domin tsira da rayukansu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

Next Post

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Related

Gwamna Nasir Ya Naɗa Sabbin Sakatarori Na Ƙananan Hukumomi 21 A Kebbi
Labarai

Gwamna Nasir Ya Naɗa Sabbin Sakatarori Na Ƙananan Hukumomi 21 A Kebbi

39 minutes ago
Kotu
Labarai

Kotu Ta Daure Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Mutum A Gidan Yarin Adamawa

2 hours ago
Fahimtar Hakikanin kasar Sin
Labarai

Fahimtar Hakikanin kasar Sin

5 hours ago
Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3, Sun Sace 26 A Zamfara

6 hours ago
Iyalan Sarkin Da Aka Kama Suna Neman Taimakon Kudin Fanso Shi Miliyan ₦50
Tsaro

Iyalan Sarkin Da Aka Kama Suna Neman Taimakon Kudin Fanso Shi Miliyan ₦50

8 hours ago
Gwamnan Kano Ya Rantsar Da Sabon Kwamishinan Tsaro
Tsaro

Gwamnan Kano Ya Rantsar Da Sabon Kwamishinan Tsaro

8 hours ago
Next Post
Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Nasir Ya Naɗa Sabbin Sakatarori Na Ƙananan Hukumomi 21 A Kebbi

Gwamna Nasir Ya Naɗa Sabbin Sakatarori Na Ƙananan Hukumomi 21 A Kebbi

May 19, 2025
Hadin Gwiwa Bisa Daidaito Da Girmama Juna Tsakanin Sin Da Amurka Zai Samar Da Moriyar Juna

Hadin Gwiwa Bisa Daidaito Da Girmama Juna Tsakanin Sin Da Amurka Zai Samar Da Moriyar Juna

May 19, 2025
Yankin Taiwan Ba Shi Da Iko Ko Hujjar Halartar Taron WHA

Yankin Taiwan Ba Shi Da Iko Ko Hujjar Halartar Taron WHA

May 19, 2025
Kotu

Kotu Ta Daure Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Mutum A Gidan Yarin Adamawa

May 19, 2025
Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Game Da Babban Shirin Shekaru Biyar-Biyar Na Bunkasa Tattalin Arziki Da Zamantakewar Kasar Sin Na 15

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Game Da Babban Shirin Shekaru Biyar-Biyar Na Bunkasa Tattalin Arziki Da Zamantakewar Kasar Sin Na 15

May 19, 2025
Sin Ta Cimma Nasarar Gwajin Jirgin Sama Samfurin AG600

Sin Ta Cimma Nasarar Gwajin Jirgin Sama Samfurin AG600

May 19, 2025
Gasar Wasanni Ta Kasa: FCT Ta Lallasa Borno Da Ci 4-1 A Wasan Farko

Gasar Wasanni Ta Kasa: FCT Ta Lallasa Borno Da Ci 4-1 A Wasan Farko

May 19, 2025
Fahimtar Hakikanin kasar Sin

Fahimtar Hakikanin kasar Sin

May 19, 2025
Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3, Sun Sace 26 A Zamfara

May 19, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Bisa Daidaito A Afirilu

Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Bisa Daidaito A Afirilu

May 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.