• Leadership Hausa
Friday, August 12, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Shugaban CAN Da Wani Fasto A Jihar Kaduna

by Sulaiman and Abubakar Abba
4 weeks ago
in Labarai
0
‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Shugaban CAN Da Wani Fasto A Jihar Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

Wasu da ake zargin cewa, ‘yan Bindiga ne sun sace malaman Coci biyu a jihar Kaduna. 

Malaman sune, Rabaran John Cheitnum da Rabaran Donatus Cleopas, an sace su ne a yankin Yadin Gura da ke karamar hukumar Lere ta jihar Kaduna.

  • ‘Yan Bindiga Da ‘Yan Kungiyar Ansaru Sun Yi Arangama Da Juna A Kaduna 

A cikin sanarwar da Shugaban Cocin Catholic Diocese, Rabaran Emmanuel Okolo ya fitar ya ce, Rabaran Cheitnum shi ne shugaban kungiyar CAN ta kasa reshen karamar hukumar Jama’a da ke jihar Kaduna.

Ya ci gaba da cewa, an sace su ne a ranar juma’a 16 ga watan Yuli, a Cocin Catholic da ke a yankin Yadin Gura.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben Jihar Osun: ‘Yan Nijeriya Za Su Sake Yunkuro Wa A 2023 — Ayu

Next Post

Yajin Aikin ASUU: Kungiyar Kwadago Ta Kasa Za Ta Yi Zanga-Zanga A Fadin Nijeriya

Related

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku
Manyan Labarai

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

1 hour ago
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 
Labarai

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

3 hours ago
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai
Labarai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

4 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja
Rahotonni

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

4 hours ago
Labarin Asadulmuluuk (36)
Kananan Labarai

Labarin Asadulmuluuk (36)

8 hours ago
Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya
Manyan Labarai

Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

9 hours ago
Next Post
Yajin Aikin ASUU: Kungiyar Kwadago Ta Kasa Za Ta Yi Zanga-Zanga A Fadin Nijeriya

Yajin Aikin ASUU: Kungiyar Kwadago Ta Kasa Za Ta Yi Zanga-Zanga A Fadin Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

August 12, 2022
Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

August 12, 2022
Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

August 12, 2022
Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

August 12, 2022
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

August 12, 2022
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

August 12, 2022
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

August 12, 2022
Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

August 12, 2022
Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

August 12, 2022
Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

August 12, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.