• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yan Kasuwan Ketare Za Su Samu Sabbin Damammaki A Kasar Sin

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Yan Kasuwan Ketare Za Su Samu Sabbin Damammaki A Kasar Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Alkaluman hukumar kididdaga ta kasar Sin (NBS), sun nuna a yau Litinin cewa, yawan GDPn kasar Sin ya karu da kaso 5% a farkon rabin shekarar nan ta 2024, idan aka kwatanta da makamancin lokacin a bara. Kaza lika karuwar samar da kayayyaki ba tare da tangarda ba, da karuwar bukatu ba tare da tsayawa ba, da saurin ci gaban sana’o’i masu alaka da fasahohin zamani da dai sauransu, duk sun nuna cewa tattalin arzikin kasar Sin na ci gaba da farfadowa. 

Ci gaban tattalin arzikin kasar Sin mai inganci ya samarwa kamfanonin kasa da kasa sabbin damammaki. Yanzu haka, kasar Sin na rubanya kokarin raya sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko, da zurfafa sabunta masana’antu, ta yadda sana’o’i masu alaka da fasahohin zamani za su bunkasa cikin sauri.

  • Gdpn Sin Ya Karu Da Kashi 5% A Watanni Shida Na Farkon Bana
  • Fahimtar Manufar Kasar Sin Ta Yin Kwaskwarima A Sabon Zamani ——Za A Cimma Buri Idan Aka Kyautata Aiki Bisa Yanayi, Za A Samu Ci Gaba Idan Aka Kiyaye Yin Kirkire-kirkire

A farkon rabin bana, saurin karuwar kudin da aka samu daga sana’ar kere-kere bisa fasahohin zamani, da kuma saurin karuwar jarin da aka zuba a sana’ar dukkansu sun karu matuka. Kana yawan hajojin zamani da ake samarwa ba tare da gurbata muhalli ba, kamar su mutum-mutumin inji masu ba da hidima, da motoci masu amfani da sabbin makamashi, ya karu fiye da kaso 10%. Ana raya masana’antu zuwa na zamani kuma ba tare da gurbata muhalli ba.

Har ila yau, darajar motoci, da jiragen ruwa, da kananan kayayyakin laturoni na “Integrated circuit” da sauransu, wadanda Sin ta sayar ga ketare sun karu matuka a farkon rabin shekarar ta bana, lamarin da ya kara azama kan kyautatuwar tsarin cinikayyar kasa da kasa na kasar Sin.

Yau Litinin ne shugabannin JKS suka fara zaman taro na 3 na kwamitin kolin jam’iyyar karo na 20, inda za a tsara ayyukan da ke shafar fannin kara zurfafa yin gyare-gyare a gida daga dukkan fannoni, na zamanantar da kasar Sin.

Labarai Masu Nasaba

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

Kasashen duniya na sa ran cewa, kasar Sin za ta ci gaba da samar wa duniya kyakkyawar makomar ci gaba, da kuma samar wa kamfanonin kasa da kasa sabbin damammaki. (Tasallah Yuan)

 

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Ɗumi-ɗumi: An Ɗagewa Nijeriya Takunkumi Kan Tafiya Zuwa Dubai

Next Post

Fityanul Islam Ta Nesanta Kanta Daga Zanga-zangar Da Ake Shirin Yi

Related

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya
Daga Birnin Sin

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

8 hours ago
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

10 hours ago
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

11 hours ago
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

12 hours ago
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

1 day ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

1 day ago
Next Post
Fityanul islam

Fityanul Islam Ta Nesanta Kanta Daga Zanga-zangar Da Ake Shirin Yi

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.