• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fahimtar Manufar Kasar Sin Ta Yin Kwaskwarima A Sabon Zamani ——Za A Cimma Buri Idan Aka Kyautata Aiki Bisa Yanayi, Za A Samu Ci Gaba Idan Aka Kiyaye Yin Kirkire-kirkire

by Sulaiman and CGTN Hausa
12 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Fahimtar Manufar Kasar Sin Ta Yin Kwaskwarima A Sabon Zamani ——Za A Cimma Buri Idan Aka Kyautata Aiki Bisa Yanayi, Za A Samu Ci Gaba Idan Aka Kiyaye Yin Kirkire-kirkire
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A watan Disamban shekarar 2012, Xi Jinping wanda ya hau karagar mukamin babban sakataren kwamitin koli na jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin, a taron wakilan jam’iyyar karo na 18, ya bayyana a birnin Shenzhen, birnin dake kokarin yin kwaskwarima, da bude kofa ga kasashen waje cewa, “yin kwaskwarima a gida da bude kofa ga waje, muhimmin aiki ne da aka sa gaba, wanda ke da babbar alaka da makomar Sin”. 

Bayan hakan, kwamitin kolin jam’iyyar Kwaminis ta Sin, bisa jigon shugaba Xi Jinping, ya gabatar da shirin yin kwaskwarima mai zurfi a dukkan fannoni, wanda hakan ya alamta bude sabon lokacin yin kwaskwarima a dukkan fannoni bisa tsari.

  • Shugaban Kasar Sin Ya Jajantawa Donald Trump
  • Sabbin Naɗe-Naɗe 10 Da Shugaba Tinubu Ya Yi Jiya

Bayan shekaru 10, wato a shekarar 2022, a gun taron wakilan JKS karo na 20, an gabatar da manufar zamanintar da kasar Sin, da abubuwan dake shafar manufar. Inda Xi Jinping ya bayyana cewa, “Zamanintarwa irin ta Sin ta dace da yanayin kasar Sin. Ya kamata mu kara yin imani da yin kirkire-kirkire, don bude sabon babi na raya kasa ta zamani a dukkan fannoni dake bin tsarin gurguzu.”

A watan Mayun bana, shugaba Xi ya sake tsai da kudurin cewa, yin kwaskwarima, da bude kofa ga kasashen waje, muhimmin mataki ne na tabbatar da zamanintarwa irin ta kasar Sin. Wannan ya shaida cewa, yin kwaskwarima mai zurfi a dukkan fannoni, ya shiga sabon lokaci mai muhimmanci, inda aka mai da hankali ga wani abu mai muhimmanci, wato kiyaye dabi’a da yin kirkire-kirkire.

Shugaba Xi ya taba bayyana cewa, “Ko da yake ana samun babban canji a lokaci, ya kamata mu kiyaye dabi’armu, da yin kirkire-kirkire, da kuma yin kokarin samun ci gaba. Wanda ya yi kirkire-kirkire, zai samu nasara.”

Labarai Masu Nasaba

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Yayin da ake aiwatar da manufar, shugaba Xi ya mai da hankali ga aikin raya tsari, da yin kokarin kafa tsarin aiwatar da manufofi bisa kimiyya yadda ya kamata, ta yadda za a inganta tsarin tafiyar da harkokin kasa na zamani. (Zainab Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Boeing airManufar kasar sin
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kaddamar Da Harkar Sada Zumunta A Tsakanin Yaran Sin Da Na Afirka

Next Post

Beijing: An Bude Taron Karawa Juna Sani Game Da Bunkasa Ilimin Kimiyya A Matakin Farko 

Related

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita
Daga Birnin Sin

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

9 hours ago
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL
Daga Birnin Sin

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

10 hours ago
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori
Daga Birnin Sin

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

11 hours ago
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

13 hours ago
An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

14 hours ago
UNHRC Ta Zartas Da Kudurin Sin Kan Kiyaye Hakkin Dan Adam Ta Hanyar Samun Ci Gaba
Daga Birnin Sin

UNHRC Ta Zartas Da Kudurin Sin Kan Kiyaye Hakkin Dan Adam Ta Hanyar Samun Ci Gaba

1 day ago
Next Post
Beijing: An Bude Taron Karawa Juna Sani Game Da Bunkasa Ilimin Kimiyya A Matakin Farko 

Beijing: An Bude Taron Karawa Juna Sani Game Da Bunkasa Ilimin Kimiyya A Matakin Farko 

LABARAI MASU NASABA

Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

July 10, 2025
An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.