• English
  • Business News
Sunday, November 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Kasuwar Nijeriya Za Su Haɗa Hannu Da Gwamnatin Kaduna Wajen Bunƙasa Tattalin Arzikin Jihar

by Shehu Yahaya
1 year ago
yan kasuwa

Ƙungiyar ‘Yan Kasuwa Ta Nijeriya ( MATAN) ta bayyana aniyarta ta haɗa Hannu da Gwamnatin Jihar Kaduna wajen bunƙasa tattalin Arzikin jihar ta bangarori daban-daban.
Bayanin hakan ya fito ne daga bakin shugaban kungiyar, Dakta Yahaya Muhammad Kyabo Fagge a Kaduna yayin ƙaddamar da matasa ‘yan jihar Kaduna waɗanda za su yi aikin tara kuɗaɗen haraji na kasuwanni domin sauƙaƙa wa gwamnati wajen ƙara bunƙasa hanyoyin samun kuɗaɗen shiga.

  • Zargin Tube Sarkin Musulmi: Kallo Ya Koma Sakkwato

 

Shugaban ya ce ƙungiyar (MATAN) ta haɗa Hannu da Gwamnatin tarayya a kan bunƙasa tattalin Arzikin ƙasa kamar yadda Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ƙaddamar da shirin.

‘Mun ƙaddamar da irin wannan taro a Kudancin Nijeriya wanda yanzu ga shi mun shigo Kaduna domin ƙaddamar da shi Wanda aƙalla matasa sama da 2000 Dubu biyu za su samu aikin yi a matakai daban-daban, haka Kuma tattalin Arzikin Jihar Kaduna zai ƙara bunƙasa”

“A Nijeriya gwamnatin jihar Kaduna tana daga gwamnatoci da suka Samar da ci gaba cikin Shekara guda a bangaren ‘yan kasuwa da ilimi da Noma da sauran ɓangaren da suka shafi ci gaban Al’umma saboda haka wannan ƙungiyar tana alfahari da ta shigo Kaduna kuma ta ɗauki ‘yan Kaduna domin horas da su yadda za su taimaka wa jihar wajen bunƙasa tattalin arzikinta Baki ɗaya” inji shi.

LABARAI MASU NASABA

Hanyoyin Noma Na Gargajiya Ba Za Su Iya Wadata Abinci A Nijeriya Ba -Masanin Kimiyya

Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026

A Nasa jawabin Shugaban kungiyar (MATAN) na Jihar Kaduna Alhaji Abdurahman Mohammed l, ya koka a kan yadda ake karɓar haraji amma baya shiga asusun gwamnati wanda a cewarsa hakan ya sanya Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ƙaddamar da kwamiti tsakanin ƙungiyar ‘yan kasuwa da hukumar tara kuɗaɗen haraji ta ƙasa domin toshe duk wata hanya da harajin gwamnati zai zurare.

Ya ce kashi 80 cikin 100 na mutanen Nijeriya ‘yan kasuwa ne, hakan ya sanya Gwamnatin Kaduna Ta ware shaguna sama da guda 300 a kasuwar bacci da za ta rabawa ‘yan kasuwa masu sana’ar gwanjo domin bunƙasa kasuwancinsu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Tattalin Arziki

Hanyoyin Noma Na Gargajiya Ba Za Su Iya Wadata Abinci A Nijeriya Ba -Masanin Kimiyya

November 7, 2025
Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026

November 7, 2025
Tattalin Arziki

Ma’aikatan NPA Wasu Ginshikai Ne Na Ciyar Da NPA Gaba —Dantsoho

November 7, 2025
Next Post
bankin duniya

Shugaban Bankin Duniya Ya Yi Tsokaci Kan Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

November 9, 2025
Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

November 9, 2025
Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

November 9, 2025
NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

November 9, 2025
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

November 9, 2025
Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

November 9, 2025
Triumph

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.