• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Kasuwar Nijeriya Za Su Haɗa Hannu Da Gwamnatin Kaduna Wajen Bunƙasa Tattalin Arzikin Jihar

by Shehu Yahaya
1 year ago
in Tattalin Arziki
0
‘Yan Kasuwar Nijeriya Za Su Haɗa Hannu Da Gwamnatin Kaduna Wajen Bunƙasa Tattalin Arzikin Jihar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ƙungiyar ‘Yan Kasuwa Ta Nijeriya ( MATAN) ta bayyana aniyarta ta haɗa Hannu da Gwamnatin Jihar Kaduna wajen bunƙasa tattalin Arzikin jihar ta bangarori daban-daban.
Bayanin hakan ya fito ne daga bakin shugaban kungiyar, Dakta Yahaya Muhammad Kyabo Fagge a Kaduna yayin ƙaddamar da matasa ‘yan jihar Kaduna waɗanda za su yi aikin tara kuɗaɗen haraji na kasuwanni domin sauƙaƙa wa gwamnati wajen ƙara bunƙasa hanyoyin samun kuɗaɗen shiga.

  • Zargin Tube Sarkin Musulmi: Kallo Ya Koma Sakkwato

 

Shugaban ya ce ƙungiyar (MATAN) ta haɗa Hannu da Gwamnatin tarayya a kan bunƙasa tattalin Arzikin ƙasa kamar yadda Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ƙaddamar da shirin.

‘Mun ƙaddamar da irin wannan taro a Kudancin Nijeriya wanda yanzu ga shi mun shigo Kaduna domin ƙaddamar da shi Wanda aƙalla matasa sama da 2000 Dubu biyu za su samu aikin yi a matakai daban-daban, haka Kuma tattalin Arzikin Jihar Kaduna zai ƙara bunƙasa”

“A Nijeriya gwamnatin jihar Kaduna tana daga gwamnatoci da suka Samar da ci gaba cikin Shekara guda a bangaren ‘yan kasuwa da ilimi da Noma da sauran ɓangaren da suka shafi ci gaban Al’umma saboda haka wannan ƙungiyar tana alfahari da ta shigo Kaduna kuma ta ɗauki ‘yan Kaduna domin horas da su yadda za su taimaka wa jihar wajen bunƙasa tattalin arzikinta Baki ɗaya” inji shi.

Labarai Masu Nasaba

Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama

NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta

A Nasa jawabin Shugaban kungiyar (MATAN) na Jihar Kaduna Alhaji Abdurahman Mohammed l, ya koka a kan yadda ake karɓar haraji amma baya shiga asusun gwamnati wanda a cewarsa hakan ya sanya Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ƙaddamar da kwamiti tsakanin ƙungiyar ‘yan kasuwa da hukumar tara kuɗaɗen haraji ta ƙasa domin toshe duk wata hanya da harajin gwamnati zai zurare.

Ya ce kashi 80 cikin 100 na mutanen Nijeriya ‘yan kasuwa ne, hakan ya sanya Gwamnatin Kaduna Ta ware shaguna sama da guda 300 a kasuwar bacci da za ta rabawa ‘yan kasuwa masu sana’ar gwanjo domin bunƙasa kasuwancinsu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan KasuwaKadunaKasuwanciTattalin Arziki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Sauke Nauyin Dake Bisa Wuya Wajen Raya Hulda Tsakanin Kasa Da Kasa

Next Post

Shugaban Bankin Duniya Ya Yi Tsokaci Kan Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin

Related

Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama

7 days ago
NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta
Tattalin Arziki

NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta

7 days ago
Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa
Tattalin Arziki

Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa

2 weeks ago
Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji
Tattalin Arziki

Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji

3 weeks ago
Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin Faɗaɗa Ayyukanta
Tattalin Arziki

Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin Faɗaɗa Ayyukanta

3 weeks ago
Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa
Tattalin Arziki

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa

3 weeks ago
Next Post
bankin duniya

Shugaban Bankin Duniya Ya Yi Tsokaci Kan Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

August 21, 2025
Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

August 21, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

August 21, 2025
Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

August 21, 2025
Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

August 21, 2025
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

August 21, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

August 21, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

August 21, 2025
NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

August 21, 2025
Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

August 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.