• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Siyasar Amurka Sun Fi Iska Mai Guba Hadari

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
‘Yan Siyasar Amurka Sun Fi Iska Mai Guba Hadari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Abokai, kwanan baya wani jirgin kasa dauke da sinadarai masu guba ya kaucewa layin dogo a garin Eastern Palastine na jihar Ohio, lamarin da ya gurbata muhallin wurin sakamakon yadda sashen kula da al’amuran gaggawa na wurin ya daidaita hadarin.

Rahotanni da dama na nuna cewa, wadannan abubuwa masu guba sun kawo illa ga lafiyar mazauna wurin da kewaye. Hukumar kula da albarkatun jihar ta bayyana a ran 14 ga wata cewa, sinadarai masu guba sun gurbata kananan koguna 4 a wuraren dake da nisan kilomita 7.5 da aukuwar lamarin, abin da ya yi sanadin mutuwar kifaye a kalla 3500.

Amma, kafofin yada labarai ba su mai da hankali sosai kan wannan hadari mai muni ba, har zuwa ran 13 ga wata, an fara ganin hotuna ko bidiyo da dama game da illar da hadarin ya kawowa wannan wuri a shafukan sada zumunta, da ma mummunan sakamakon da hakan ke iya haifarwa. Abin mamaki shi ne, a wannan rana kuma, ministan sufuri na kasar Pete Buttigieg ya yi ta cika baki game da manyan ababen more rayuwa da ake ginawa a Amurka, amma bai ce komai game da hadarin ba.

Ban da wannan kuma, a wani taron manema labarai da aka yi a ran 8 ga wata a jihar, an cafke wani dan jarida yayin da yake watsa labari kai tsaye bisa doka, da nufin hana jama’a sanin abin da ya faru.

Shin ko mazauna wuri ba su da iko sanin halin da suke ciki yanzu?
Abin bakin ciki shi ne, mai magana da yawun gwamnan jihar Dan Tierney ya gayawa manema labarai a ran 16 ga wata cewa, wannan hadari ba bala’i ne daga indallahi, don haka jihar ta Ohio ta kasa samun agaji daga hukumar kula da halin ko ta kwana ta tarayyar Amurka, abin da al’ummar wurin suke matukar bukata don fita daga illar iska mai guba.

Labarai Masu Nasaba

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

Jama’a na fama da kalubale na lafiya, amma ‘yan siyasa ba su dauki matakin da ya dace ba, inda suke kokarin boye halin da ake ciki. Muna iya cewa, wadannan ‘yan siyasa sun fi iska mai guba hadari.

Abin da suke sanya a gaba shi ne kokarin kiyaye moriyarsu ta siyasa kawai, sun toshe idanu da kunnuwansu game da kalubalen da jama’a ke fuskanta, kuma tsarin bayar da agaji, ya jefa wadannan mutane da hadarin ya shafa cikin mawuyacin hali, saboda bai damu da hakkinsu ba ko kadan. (Mai zana da rubuta:MINA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Zan Iya Zubar Da Jinin Dan Nijeriya Saboda Muradin Siyasata Ba —Atiku

Next Post

Sauyin Kudi: Aisha Buhari Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Cafko Wanda Ya Yada Labaran Karya A Shafinta

Related

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya
Daga Birnin Sin

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

1 hour ago
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

3 hours ago
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

4 hours ago
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

5 hours ago
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

22 hours ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

23 hours ago
Next Post
Sauyin Kudi: Aisha Buhari Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Cafko Wanda Ya Yada Labaran Karya A Shafinta

Sauyin Kudi: Aisha Buhari Ta Nemi Jami'an Tsaro Su Cafko Wanda Ya Yada Labaran Karya A Shafinta

LABARAI MASU NASABA

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.