• English
  • Business News
Tuesday, June 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Siyasar Amurka Sun Fi Iska Mai Guba Hadari

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
‘Yan Siyasar Amurka Sun Fi Iska Mai Guba Hadari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Abokai, kwanan baya wani jirgin kasa dauke da sinadarai masu guba ya kaucewa layin dogo a garin Eastern Palastine na jihar Ohio, lamarin da ya gurbata muhallin wurin sakamakon yadda sashen kula da al’amuran gaggawa na wurin ya daidaita hadarin.

Rahotanni da dama na nuna cewa, wadannan abubuwa masu guba sun kawo illa ga lafiyar mazauna wurin da kewaye. Hukumar kula da albarkatun jihar ta bayyana a ran 14 ga wata cewa, sinadarai masu guba sun gurbata kananan koguna 4 a wuraren dake da nisan kilomita 7.5 da aukuwar lamarin, abin da ya yi sanadin mutuwar kifaye a kalla 3500.

Amma, kafofin yada labarai ba su mai da hankali sosai kan wannan hadari mai muni ba, har zuwa ran 13 ga wata, an fara ganin hotuna ko bidiyo da dama game da illar da hadarin ya kawowa wannan wuri a shafukan sada zumunta, da ma mummunan sakamakon da hakan ke iya haifarwa. Abin mamaki shi ne, a wannan rana kuma, ministan sufuri na kasar Pete Buttigieg ya yi ta cika baki game da manyan ababen more rayuwa da ake ginawa a Amurka, amma bai ce komai game da hadarin ba.

Ban da wannan kuma, a wani taron manema labarai da aka yi a ran 8 ga wata a jihar, an cafke wani dan jarida yayin da yake watsa labari kai tsaye bisa doka, da nufin hana jama’a sanin abin da ya faru.

Shin ko mazauna wuri ba su da iko sanin halin da suke ciki yanzu?
Abin bakin ciki shi ne, mai magana da yawun gwamnan jihar Dan Tierney ya gayawa manema labarai a ran 16 ga wata cewa, wannan hadari ba bala’i ne daga indallahi, don haka jihar ta Ohio ta kasa samun agaji daga hukumar kula da halin ko ta kwana ta tarayyar Amurka, abin da al’ummar wurin suke matukar bukata don fita daga illar iska mai guba.

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin: Amurka Ta Yi Matukar Kawo Cikas Ga Yarjejeniyar Da Aka Cimma A Tattaunawar Geneva

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

Jama’a na fama da kalubale na lafiya, amma ‘yan siyasa ba su dauki matakin da ya dace ba, inda suke kokarin boye halin da ake ciki. Muna iya cewa, wadannan ‘yan siyasa sun fi iska mai guba hadari.

Abin da suke sanya a gaba shi ne kokarin kiyaye moriyarsu ta siyasa kawai, sun toshe idanu da kunnuwansu game da kalubalen da jama’a ke fuskanta, kuma tsarin bayar da agaji, ya jefa wadannan mutane da hadarin ya shafa cikin mawuyacin hali, saboda bai damu da hakkinsu ba ko kadan. (Mai zana da rubuta:MINA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Zan Iya Zubar Da Jinin Dan Nijeriya Saboda Muradin Siyasata Ba —Atiku

Next Post

Sauyin Kudi: Aisha Buhari Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Cafko Wanda Ya Yada Labaran Karya A Shafinta

Related

Kasar Sin: Amurka Ta Yi Matukar Kawo Cikas Ga Yarjejeniyar Da Aka Cimma A Tattaunawar Geneva
Daga Birnin Sin

Kasar Sin: Amurka Ta Yi Matukar Kawo Cikas Ga Yarjejeniyar Da Aka Cimma A Tattaunawar Geneva

12 hours ago
An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana
Daga Birnin Sin

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

12 hours ago
Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan
Daga Birnin Sin

Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

14 hours ago
Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Maida Martani Game Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka Kan Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Maida Martani Game Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka Kan Kasar Sin

2 days ago
Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara
Daga Birnin Sin

Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara

2 days ago
Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka
Daga Birnin Sin

Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka

2 days ago
Next Post
Sauyin Kudi: Aisha Buhari Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Cafko Wanda Ya Yada Labaran Karya A Shafinta

Sauyin Kudi: Aisha Buhari Ta Nemi Jami'an Tsaro Su Cafko Wanda Ya Yada Labaran Karya A Shafinta

LABARAI MASU NASABA

Jihohin Da Za Su Iya Fuskantar Ambaliyar Ruwa A Watan Yuni – NiMet

Jihohin Da Za Su Iya Fuskantar Ambaliyar Ruwa A Watan Yuni – NiMet

June 3, 2025
Gwamnatin Yobe Ta Rufe Makarantu Na Tsawon Kwanaki 10 Don Bikin Sallah Babba

Gwamnatin Yobe Ta Rufe Makarantu Na Tsawon Kwanaki 10 Don Bikin Sallah Babba

June 3, 2025
Bello Yabo Ya Je Wajen Wa’azi Da Bindiga A Sakkwato, Ya Ce Ya Shirya Kare Kansa

Bello Yabo Ya Je Wajen Wa’azi Da Bindiga A Sakkwato, Ya Ce Ya Shirya Kare Kansa

June 3, 2025
FRSC Ta Fara Binciken Hatsarin Motar Da Ya Yi Ajalin ’Yan Wasan Kano 22

FRSC Ta Fara Binciken Hatsarin Motar Da Ya Yi Ajalin ’Yan Wasan Kano 22

June 3, 2025
FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

June 3, 2025
Kasar Sin: Amurka Ta Yi Matukar Kawo Cikas Ga Yarjejeniyar Da Aka Cimma A Tattaunawar Geneva

Kasar Sin: Amurka Ta Yi Matukar Kawo Cikas Ga Yarjejeniyar Da Aka Cimma A Tattaunawar Geneva

June 3, 2025
An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

June 2, 2025
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

Jiragen Yakin NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 20, ‘Yan Banga 2 A Zamfara

June 2, 2025
Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

June 2, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

June 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.