ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Siyasar Amurka Sun Fi Iska Mai Guba Hadari

by CMG Hausa
3 years ago

Abokai, kwanan baya wani jirgin kasa dauke da sinadarai masu guba ya kaucewa layin dogo a garin Eastern Palastine na jihar Ohio, lamarin da ya gurbata muhallin wurin sakamakon yadda sashen kula da al’amuran gaggawa na wurin ya daidaita hadarin.

Rahotanni da dama na nuna cewa, wadannan abubuwa masu guba sun kawo illa ga lafiyar mazauna wurin da kewaye. Hukumar kula da albarkatun jihar ta bayyana a ran 14 ga wata cewa, sinadarai masu guba sun gurbata kananan koguna 4 a wuraren dake da nisan kilomita 7.5 da aukuwar lamarin, abin da ya yi sanadin mutuwar kifaye a kalla 3500.

Amma, kafofin yada labarai ba su mai da hankali sosai kan wannan hadari mai muni ba, har zuwa ran 13 ga wata, an fara ganin hotuna ko bidiyo da dama game da illar da hadarin ya kawowa wannan wuri a shafukan sada zumunta, da ma mummunan sakamakon da hakan ke iya haifarwa. Abin mamaki shi ne, a wannan rana kuma, ministan sufuri na kasar Pete Buttigieg ya yi ta cika baki game da manyan ababen more rayuwa da ake ginawa a Amurka, amma bai ce komai game da hadarin ba.

ADVERTISEMENT

Ban da wannan kuma, a wani taron manema labarai da aka yi a ran 8 ga wata a jihar, an cafke wani dan jarida yayin da yake watsa labari kai tsaye bisa doka, da nufin hana jama’a sanin abin da ya faru.

Shin ko mazauna wuri ba su da iko sanin halin da suke ciki yanzu?
Abin bakin ciki shi ne, mai magana da yawun gwamnan jihar Dan Tierney ya gayawa manema labarai a ran 16 ga wata cewa, wannan hadari ba bala’i ne daga indallahi, don haka jihar ta Ohio ta kasa samun agaji daga hukumar kula da halin ko ta kwana ta tarayyar Amurka, abin da al’ummar wurin suke matukar bukata don fita daga illar iska mai guba.

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Jama’a na fama da kalubale na lafiya, amma ‘yan siyasa ba su dauki matakin da ya dace ba, inda suke kokarin boye halin da ake ciki. Muna iya cewa, wadannan ‘yan siyasa sun fi iska mai guba hadari.

Abin da suke sanya a gaba shi ne kokarin kiyaye moriyarsu ta siyasa kawai, sun toshe idanu da kunnuwansu game da kalubalen da jama’a ke fuskanta, kuma tsarin bayar da agaji, ya jefa wadannan mutane da hadarin ya shafa cikin mawuyacin hali, saboda bai damu da hakkinsu ba ko kadan. (Mai zana da rubuta:MINA)

CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
Sauyin Kudi: Aisha Buhari Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Cafko Wanda Ya Yada Labaran Karya A Shafinta

Sauyin Kudi: Aisha Buhari Ta Nemi Jami'an Tsaro Su Cafko Wanda Ya Yada Labaran Karya A Shafinta

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.