• English
  • Business News
Friday, May 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Cafke Tserarrun Fursunoni 2 Bisa Garkuwa Da Fashi Da Makami

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sashin masu aiki da kafin basira (IRT) na hukumar ‘yansandan Nijeriya, ta samu nasarar cafke wasu masu suna Okechukwu Edison da Sunday Morison bisa zarginsu da yin garkuwa da fashi da makami ga wata Lauya a Fatakwal da ke jihar Ribas.  

 

Binciken farko-farko ya nuna wadanda Ake zargin duk sun fito ne daga kauyen Rumuji da ke karamar hukumar Emohua a jihar Ribas, sun jima kuma sun kware wajen garkuwa da mutane, fashi da makami, kwacen motoci wadanda suka tsere daga gidan yari a Imo.

  • An Rantsar Da Ademola Adeleke A Matsayin Gwamnan Osun Na 6

Bayan da suka samu nasarar shirya garkuwa da wata Lauya a Fatakwal, dubun wadanda ake zargin ta cika a ranar 10 ga watan Nuwamban 2022 inda aka yi ram da su a kwanar Rumuola da ke jihar Ribas.

 

Labarai Masu Nasaba

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

Ta Yaya Kasashe Masu Tasowa Za Su Iya Tinkarar Yakin Haraji Da Amurka Ta Tayar?

Wadanda ake zargin biyu tare da wani abokin cin burminsu da suka aiwatar da garkuwar, sun tana shafe shekaru 11 a gidan gyara halinka (NCoS) a jihar Imo a matsayin masu jiran hukunci kan zargin aikata garkuwa da mutane.

 

Wadanda ake zargin sun amsa laifukansu ga IRT da DCP Tunji Disu ke jagoranta da cewa, “mun bar gidan yari a ranar Litinin 5 ga watan Afrilun 2022 a lokacin da wasu ‘yan bindiga suka farmaki gidan yarin Kuma suka umarci fursunoni da su gudu.

 

“Mun shiga harkar garkuwa da mutane, fashi da makami gami da kwacen motoci ne bayan da wasu sojoji suka mamayi tare da lalata wurin da muke harkar Mai bayan samun ‘yanci daga tserewar gidan yari don mun rasa komai da za mu yi rayuwa da cigaba da kula da iyalanmu.”

 

Dubun masu garkuwan ta cika ne bayan da jami’an IRT suka samu bayanin yin garkuwar da lauyar da suka boyeta na tsawon kwanaki uku.

 

Lauyar ta samu tsira bayan da aka cafke wadanda ake zargi da yin garkuwa da iya kuma sun sace mata kudi naira miliyan 5 a asusun ajiyarta.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kammala Atisayen Hadin Gwiwa Kafin Harba Kumbon Shenzhou-15

Next Post

Kakakin Babban Yankin Kasar Sin Ya Yi Tsokaci Game Da Zaben Yankin Taiwan

Related

Labarai

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

34 minutes ago
Ta Yaya Kasashe Masu Tasowa Za Su Iya Tinkarar Yakin Haraji Da Amurka Ta Tayar?
Ra'ayi Riga

Ta Yaya Kasashe Masu Tasowa Za Su Iya Tinkarar Yakin Haraji Da Amurka Ta Tayar?

2 hours ago
Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

3 hours ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Labarai

‘Yan Ta’adda Na Amfani Da Na’urorin Zamani Daidai Lokacin Da Sojoji Ke Da Karancin Makamai -Zulum

4 hours ago
Dan Asalin Jihar Kano Ya Kafa Tarihin Kirkirar Manhaja Mai Auna Tsayin Bishiya A Faransa
Labarai

Dan Asalin Jihar Kano Ya Kafa Tarihin Kirkirar Manhaja Mai Auna Tsayin Bishiya A Faransa

5 hours ago
Ƴansanda Sun Kama ÆŠan Jaridar Da Ya Fallasa ‘Sharrin’ Da Ake Shirya Wa Natasha
Labarai

Ƴansanda Sun Kama ÆŠan Jaridar Da Ya Fallasa ‘Sharrin’ Da Ake Shirya Wa Natasha

6 hours ago
Next Post
Kakakin Babban Yankin Kasar Sin Ya Yi Tsokaci Game Da Zaben Yankin Taiwan

Kakakin Babban Yankin Kasar Sin Ya Yi Tsokaci Game Da Zaben Yankin Taiwan

LABARAI MASU NASABA

Ko Kwamitin Saraki Zai Iya Ceto PDP Daga Rikicin Cikin Gida?

Ko Kwamitin Saraki Zai Iya Ceto PDP Daga Rikicin Cikin Gida?

May 23, 2025

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

May 23, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz

May 23, 2025
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

‘Yan Adawa Na Cacakar APC A Yankin Arewa Maso Yamma Bisa Goyon Bayan Tazarcen Tinubu

May 23, 2025
Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Samun Ci Gaba Mai Inganci Ta Fuskar Raya Wayewar Kai

Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Samun Ci Gaba Mai Inganci Ta Fuskar Raya Wayewar Kai

May 23, 2025
Ta Yaya Kasashe Masu Tasowa Za Su Iya Tinkarar Yakin Haraji Da Amurka Ta Tayar?

Ta Yaya Kasashe Masu Tasowa Za Su Iya Tinkarar Yakin Haraji Da Amurka Ta Tayar?

May 23, 2025
Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

May 23, 2025
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum

‘Yan Ta’adda Na Amfani Da Na’urorin Zamani Daidai Lokacin Da Sojoji Ke Da Karancin Makamai -Zulum

May 23, 2025
Dan Asalin Jihar Kano Ya Kafa Tarihin Kirkirar Manhaja Mai Auna Tsayin Bishiya A Faransa

Dan Asalin Jihar Kano Ya Kafa Tarihin Kirkirar Manhaja Mai Auna Tsayin Bishiya A Faransa

May 23, 2025
Tawagar FCT Na Ci Gaba da Lashe Lambobin Yabo a Gasar Wasanni Ta Ƙasa 

Tawagar FCT Na Ci Gaba da Lashe Lambobin Yabo a Gasar Wasanni Ta Ƙasa 

May 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.