• English
  • Business News
Monday, May 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Ceto Wadanda Aka Yi Garkuwa Da Su A Abuja

by Naziru Adam Ibrahim
12 months ago
in Labarai
0
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an Rundunar ‘Yansanda ta birnin tarayya, Abuja, karkashin jagorancin kwamishina CP Benneth Igweh, sun ceto mutanen da aka yi garkuwa da su a unguwar Dawaki da ke Abuja ranar Lahadi.

Kakakin rundunar ‘Yansandan birnin tarayya Abuja, SP Josephine Adeh, a cikin wata sanarwa da ta fitar ta ce, cikin gaggawa da dabaru na mayar da martani ga harin da wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka kai a garin Dawaki a ranar 19 ga Mayun shekarar 2024, da misalin karfe 11:30 na dare, jami’an rundunar karkashin jagorancin Kwamishinan CP Igweh, da kansa sun yi gaggawar zuwa inda lamarin ya faru.

  • Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?
  • Mi’ara Koma Baya: CBN Ya Janye Dokar Cazar Kaso 0.05 A Banki

Cikin jarumtaka da hadin kai, ‘yansanda tare da hadin gwiwa da mafarauta, suka ci gaba da kai farmaki kan maharan, inda suka yi musu kwanton bauna a tsaunin Ushafa na Bwari da tsaunin Shiship na Mpape tare da musayar wuta wanda ya tilasta wa ‘yan bindigar tserewa da raunuka daban-daban inda ‘Yansandan suka yi nasarar ceto jama’ar.

Daya daga cikin wadanda aka ceto na kwance a asibiti ana kula da lafiyarsa inda kwamishinan ‘Yansandan ya jaddada jajircewar rundunar na tabbatar da zaman lafiya da tsaro a yankin, yayin da ake ci gaba da neman sauran wadanda aka yi garkuwa da su da suka tsere daga wurin yayin musayar wuta.

Yan bindigar sun yi garkuwa da mutane 12 da suka hada da mata 8 da maza 4 a unguwar Frank Opara Street da ke Dawaki a Abuja.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Boko Haram 5, Sun Kwato Makamai A Borno

Yanzu-yanzu: Matatar Ɗangote Ta Sake Karya Farashin Man Fetur


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FyadeGarkuwa Da MutaneTa'addancin 'yan bindigaTabarbarewar tsaro
ShareTweetSendShare
Previous Post

Daga Yau Litinin Zuwa Laraba Za a Ƙwalla Rana Mai Tsananin Zafi A Wasu Jihohin Nijeriya – NiMet

Next Post

Wang Yi: A Tsaya Kan Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak Don Tabbatar Da Zaman Lafiya A Yankin Mashigin Teku Na Taiwan

Related

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Boko Haram 5, Sun Kwato Makamai A Borno

50 minutes ago
Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa Ɗangote Ɗanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba
Labarai

Yanzu-yanzu: Matatar Ɗangote Ta Sake Karya Farashin Man Fetur

3 hours ago
 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 
Labarai

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

4 hours ago
Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi
Labarai

Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

5 hours ago
Ganduje Ya Zargi Gwamna Yusuf Da Ɗaukar Nauyin Zanga-zanga A Kano
Manyan Labarai

2027: PDP Ta Mutu, APC Na Shirin Sake Yin Nasara – Martanin Ganduje Ga Lamido 

6 hours ago
Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 
Manyan Labarai

Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

8 hours ago
Next Post
Wang Yi: A Tsaya Kan Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak Don Tabbatar Da Zaman Lafiya A Yankin Mashigin Teku Na Taiwan

Wang Yi: A Tsaya Kan Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak Don Tabbatar Da Zaman Lafiya A Yankin Mashigin Teku Na Taiwan

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Boko Haram 5, Sun Kwato Makamai A Borno

May 12, 2025
Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa Ɗangote Ɗanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba

Yanzu-yanzu: Matatar Ɗangote Ta Sake Karya Farashin Man Fetur

May 12, 2025
 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

May 12, 2025
Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

May 12, 2025
Ganduje Ya Zargi Gwamna Yusuf Da Ɗaukar Nauyin Zanga-zanga A Kano

2027: PDP Ta Mutu, APC Na Shirin Sake Yin Nasara – Martanin Ganduje Ga Lamido 

May 12, 2025
Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

May 12, 2025
A Koyi Darasi Daga Tarihi

A Koyi Darasi Daga Tarihi

May 11, 2025
Kada A Bata Ran Mahaifiya

Kada A Bata Ran Mahaifiya

May 11, 2025
Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

May 11, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

May 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.