ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

’Yansandan Nasarawa Sun Bankado Barayin Da Suka Saci Mota A Taraba

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
'Yansanda

Rundunar ‘yansanda a Jihar Nasarawa ta yi nasarar café wasu mutu biyu a bisa zarginsu da laifin satar wata mota a Karamar Hukumar Lafia dake jihar.

Kakakin rundunar ‘yansandan jihar DSP Rahman Nansel, shi ya bayyana hakan ga manema labarai a Lafia babban birnin jihar.
Nansel ya bayyana cewa barayin su biyu da mai shekara 49 da kuma mai shekara 38 , bayan sun saci motar sai suka gudu zuwa zuwa Taraba da Filato, amma saboda kwazon jami’anmu suka matsa kaimi sai da suka kamo su.

  • ‘Yansanda Sun Cafke Wasu Mutum 5 Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Jihar Jigawa

Ya ce, “A ranar 19 ga Yuli da misalin karfe 4 na yamma, wani ya shigar da korafin sace masa mota a ofishin ‘yansanda na ‘B’ Dibision da ke Lafia, cewa an sace masa mota kirar Toyota Corolla, 2015 da aka ba wa bakanike gyara.

ADVERTISEMENT

“Duk da haka, wadanda ake zargin su gudu da motar zuwa wani wuri da ba a sani ba, kuma an yi kokarin ganin an isa wurin amma hakan ya ci tura.

Duk da haka runudunar ‘yansandan ‘B’ Dibision ba su yi kasa a gwiwa wajen ci gaba da bincike ba.

LABARAI MASU NASABA

Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro

Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

“Saboda haka, daya daga cikin wadanda ake zargin mai suna Sani Labaran mai shekaru 49 an bibiye shi kuma a kan hanyar Shinge, Lafia, kuma an kama shi a Gembu, jihar Taraba, yayin da aka kama abokin aikinsa Ibeto Nwobodo mai shekaru 38 a Faringada, Jos a garin Jos.

“A yayain gudanar da bincike wadanda ake zargin sun amsa laifinsu inda suka ce sun sayar da motar akan kudi Naira miliyan 2.5.”
Nansel ya kara da cewa kwamishinan ‘yansanda, Maiyaki Baba, ya yaba wa jami’an ‘yansanda da suka gudanar da wannan aiki, ya kuma ce za a gurfanar da wadanda ake zargin a kotu da zarar an kammala bincike.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Coas
Manyan Labarai

Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro

November 11, 2025
Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal
Labarai

Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

November 11, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa

November 11, 2025
Next Post
Kansilolin APC Sun Goyi Bayan Naɗa Ganduje Shugaban APC 

Kansilolin APC Sun Goyi Bayan Naɗa Ganduje Shugaban APC 

LABARAI MASU NASABA

Coas

Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro

November 11, 2025
Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

November 11, 2025
Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

November 11, 2025
Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

November 11, 2025
CIIE Ya Kasance Gadar Sada Tattalin Arzikin Kasar Sin Da Na Duniya

CIIE Ya Kasance Gadar Sada Tattalin Arzikin Kasar Sin Da Na Duniya

November 11, 2025
CMG Ya Gabatar Da Sabbin Manhajoji 10 Da Ya Kirkiro Don Watsa Gasar Wasannin Motsa Jiki Ta Kasar Sin Karo Na 15

CMG Ya Gabatar Da Sabbin Manhajoji 10 Da Ya Kirkiro Don Watsa Gasar Wasannin Motsa Jiki Ta Kasar Sin Karo Na 15

November 11, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa

November 11, 2025
Cikin Wata Ɗaya, ‘Yansanda Sun Kama Mutane 200 Da Ake Zargi Da Laifuka A Katsina

Cikin Wata Ɗaya, ‘Yansanda Sun Kama Mutane 200 Da Ake Zargi Da Laifuka A Katsina

November 11, 2025
CIIE Ya Ba ‘Yan Kasuwar Afirka Damar Habaka Cinikinsu Da Sin 

CIIE Ya Ba ‘Yan Kasuwar Afirka Damar Habaka Cinikinsu Da Sin 

November 11, 2025
Me Sabon Tarihin Da Aka Kafa A Baje Kolin CIIE Ke Nunawa?

Me Sabon Tarihin Da Aka Kafa A Baje Kolin CIIE Ke Nunawa?

November 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.