A ranar Laraba ne hukumar shirya jarabawar kammala sakandare ta Afirka ta Yamma (WAEC), ta sanar da cewa ta rufe shafin intanet dinta na duba sakamakon jarabawa na wani dan lokaci sakamakon wasu matsalolin na’ura kadan bayan ta fitar da sakamakon WASSCE na shekarar 2025.
WAEC ta sanar da hakan ne a shafinta na X (Twitter)
A halin da ake ciki, WAEC ba ta bayyana ainihin abin da ya faru ba don gane da matsalar ba amma ta tabbatar wa jama’a cewa ana kokarin shawo kan matsalar.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp