• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yau Za’a Raba Jadwalin Kofin Zakarun Turai: Abinda Yakamata Ku Sani 

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
in Wasanni
0
Zakarun turai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau Alhamis 31 ga watan Agusta za’a raba jadawalin kofin zakarun turai na kakar wasa ta 2022 zuwa 2024. 

 

Gasar ita ce karo ta 56, za a raba jadawalin ne a birnin Monaco dake kasar Faransa kuma an fara buga gasar ne tun a shekara ta 1955 zuwa 1956.

  • Tottenham Da Chelsea Na Zawarcin Ansu Fati Na Barcelona

Za’a buga wasan karshe na wannan kakar a filin wasa na Wembley dake birnin London din kasar Ingila kuma shi ne karo na uku da za a buga wasan karshe a filin tun da aka canjawa gasar suna.

 

Labarai Masu Nasaba

Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Ga jerin kasashen da suke da wakilai a gasar ta bana:

Ingila: Arsenal, Manchester City, Manchester United, Newcastle

 

Spaniya: Atletico Madrid, Barcelona, Real Madrid, Real Sociedad, Sevilla

 

Jamus: Bayern Munich, Borussia Dortmund, RB Leipzig, Union Berlin

 

Italiya: Inter Milan, Lazio, AC Milan, Napoli

 

Faransa: Paris Saint-Germain, Lens

 

Portugal: Porto, Benfica, Braga

 

Holland: Feyenoord, PSV

 

Austria: Red Bull Salzburg

 

Scotland: Celtic

 

Serbia: Red Star Belgrade

 

Ukraine: Shakhtar Donetsk

 

Switzerland: Young Boys

 

Turkey: Galatasaray

 

Belgium: Antwerp

 

Denmark: Copenhagen

 

Yadda Za a raba jadawalin

 

Tukunya ta 1: Manchester City, Sevilla, Bayern Munich, PSG, Barcelona, Benfica, Napoli and Feyenoord.

 

Tukunya ta 2: Real Madrid, Manchester United, Inter Milan, Borussia Dortmund, Atletico Madrid, RB Leipzig, Porto and Arsenal.

 

Tukunya ta 3: Shakhtar Donetsk, Salzburg, Milan, Lazio, Red Star, (Real Sociedad and Celtic (provisional teams)) (Draw not defined).

 

Tukunya ta 4: Lens, Newcastle, Union Berlin (Draw not defined)

 

Kungiyoyin da suka fito daga kasa daya ba zasu hadu ba a cikin rukuni a dokar

 

za’ a buga wasan karshe a filin wasa na Wembley dake London a ranar daya ga watan Yuni na shekara ta 2024.

 

kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ce dai ta lashe kofin a kakar data gabata.

 

Kungiyoyi 23 ne suka taba lashe gasar a tarihi kuma Real Madrid ce ta fi kowacce kungiya lashe kofin inda take da guda 14 ciki har da na farko da aka fara bugawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ranar Litinin Za A Kaddamar Da Jirgin Kasan Legas Da Zai Rika Jigilar Fasinja 175,000

Next Post

Matsalar Tsaro: ‘Yan Nijeriya 23,000 Sun Yi Batan-dabo – Gwamnatin Tarayya

Related

Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff
Wasanni

Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

2 days ago
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana
Wasanni

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

2 days ago
Sama Da Fam Biliyan Uku Aka Kashe A Firimiyar Ingila Wajen Sayen Ƴan Wasa
Wasanni

Sama Da Fam Biliyan Uku Aka Kashe A Firimiyar Ingila Wajen Sayen Ƴan Wasa

2 days ago
Me Ya Sa Bayern Liverkusen Ta Kori Erik Ten Hag Bayan Wasanni Biyu?
Wasanni

Me Ya Sa Bayern Liverkusen Ta Kori Erik Ten Hag Bayan Wasanni Biyu?

2 days ago
Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack
Wasanni

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

5 days ago
Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 
Wasanni

Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

1 week ago
Next Post
Matsalar tsaro

Matsalar Tsaro: ‘Yan Nijeriya 23,000 Sun Yi Batan-dabo – Gwamnatin Tarayya

LABARAI MASU NASABA

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

September 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

September 16, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wasu ‘Yan Ta’adda 2 A Taraba

September 16, 2025
Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

September 16, 2025
Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

Tinubu Ya Taya Amusan Da Gumel Murnar Samun Nasarori A Ɓangarori Daban-daban

September 16, 2025
Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.