ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yau Za’a Raba Jadwalin Kofin Zakarun Turai: Abinda Yakamata Ku Sani 

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
Zakarun turai

A yau Alhamis 31 ga watan Agusta za’a raba jadawalin kofin zakarun turai na kakar wasa ta 2022 zuwa 2024. 

 

Gasar ita ce karo ta 56, za a raba jadawalin ne a birnin Monaco dake kasar Faransa kuma an fara buga gasar ne tun a shekara ta 1955 zuwa 1956.

ADVERTISEMENT
  • Tottenham Da Chelsea Na Zawarcin Ansu Fati Na Barcelona

Za’a buga wasan karshe na wannan kakar a filin wasa na Wembley dake birnin London din kasar Ingila kuma shi ne karo na uku da za a buga wasan karshe a filin tun da aka canjawa gasar suna.

 

LABARAI MASU NASABA

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Dalilai 5 Da Suka Jefa Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafa Ta Kano Pillars Cikin Matsaloli A Kakar Wasa Ta 2024/25

Ga jerin kasashen da suke da wakilai a gasar ta bana:

Ingila: Arsenal, Manchester City, Manchester United, Newcastle

 

Spaniya: Atletico Madrid, Barcelona, Real Madrid, Real Sociedad, Sevilla

 

Jamus: Bayern Munich, Borussia Dortmund, RB Leipzig, Union Berlin

 

Italiya: Inter Milan, Lazio, AC Milan, Napoli

 

Faransa: Paris Saint-Germain, Lens

 

Portugal: Porto, Benfica, Braga

 

Holland: Feyenoord, PSV

 

Austria: Red Bull Salzburg

 

Scotland: Celtic

 

Serbia: Red Star Belgrade

 

Ukraine: Shakhtar Donetsk

 

Switzerland: Young Boys

 

Turkey: Galatasaray

 

Belgium: Antwerp

 

Denmark: Copenhagen

 

Yadda Za a raba jadawalin

 

Tukunya ta 1: Manchester City, Sevilla, Bayern Munich, PSG, Barcelona, Benfica, Napoli and Feyenoord.

 

Tukunya ta 2: Real Madrid, Manchester United, Inter Milan, Borussia Dortmund, Atletico Madrid, RB Leipzig, Porto and Arsenal.

 

Tukunya ta 3: Shakhtar Donetsk, Salzburg, Milan, Lazio, Red Star, (Real Sociedad and Celtic (provisional teams)) (Draw not defined).

 

Tukunya ta 4: Lens, Newcastle, Union Berlin (Draw not defined)

 

Kungiyoyin da suka fito daga kasa daya ba zasu hadu ba a cikin rukuni a dokar

 

za’ a buga wasan karshe a filin wasa na Wembley dake London a ranar daya ga watan Yuni na shekara ta 2024.

 

kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ce dai ta lashe kofin a kakar data gabata.

 

Kungiyoyi 23 ne suka taba lashe gasar a tarihi kuma Real Madrid ce ta fi kowacce kungiya lashe kofin inda take da guda 14 ciki har da na farko da aka fara bugawa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4
Manyan Labarai

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025
Dalilai 5 Da Suka Jefa Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafa Ta Kano Pillars Cikin Matsaloli A Kakar Wasa Ta 2024/25
Wasanni

Dalilai 5 Da Suka Jefa Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafa Ta Kano Pillars Cikin Matsaloli A Kakar Wasa Ta 2024/25

November 13, 2025
Nijeriya Za Ta Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Gusau
Wasanni

Nijeriya Za Ta Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Gusau

November 13, 2025
Next Post
Matsalar tsaro

Matsalar Tsaro: ‘Yan Nijeriya 23,000 Sun Yi Batan-dabo – Gwamnatin Tarayya

LABARAI MASU NASABA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

November 13, 2025
Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025
An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

November 13, 2025
Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

November 13, 2025
Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

November 13, 2025
Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

November 13, 2025
NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

November 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.