• English
  • Business News
Thursday, June 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaya Sin Da Austriliya Suke Kiyaye Dama Mai Yakini Na Raya Huldarsu?

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Yaya Sin Da Austriliya Suke Kiyaye Dama Mai Yakini Na Raya Huldarsu?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

Firaministan kasar Sin Li Qiang ya kai ziyarar aiki daga ran 15 zuwa 18 ga watan nan a kasar Australiya. Inda bangarorin biyu suka gabatar da “Sanarwa game da sakamakon taron shekara-shekara na ganawar firaministocin kasashen biyu cikin hadin kai”, kuma suka cimma matsaya daya kan hadin kansu a bangarorin tattalin arziki da cinikayya da al’adu da sauransu. Firaministan kasar Australiya Anthony Albanese ya nuna cewa, ziyarar takwaransa a wannan karo ta kara taka muhimmiyar rawa ga tabbatar da huldar kasashen biyu.

Bana ta cika shekaru 10 da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya kai ziyarar aiki a kasar Australiya da ma kafa huldar sada zumunta bisa manyan tsare-tsare a duk fannoni tsakanin kasashen biyu. A cikin wadannan shekarun da suka gabata, huldarsu ta fuskanci sauye-sauye da kalubaloli sosai. Ta yaya za a kiyaye da kuma kara raya dama mai yakini da ake samu na bunkasa wannan hulda? Muhimman abubuwan da aka sa gaba su ne nacewa ga mutunta juna da hadin gwiwa tare da amincewa ga bambancin ra’ayi da kawo moriyar juna ta hadin kai.

  • Kasar Sin Ta Kaddamar Da Matakan Gaggawa Kan Ambaliyar Ruwa A Larduna 3 Da Mamakon Ruwan Sama Ya Afkawa
  • Taimakon Afrika? A Dauki Hakikanin Mataki

A cikin ganawar tasu, bangaren Australiya ya bayyana matsayinsa na tsayin tsaya daka kan manufar “kasar Sin daya tak a duniya”, ba zai goyi bayan an ware yankin Taiwan daga gare ta ba, kuma ba zai bar bambancin ra’ayi ya kawo cikas ga huldar kasashen biyu ba, kana da kara gaggauta kyautata raya huldarsu yadda ya kamata. In har bangarorin biyu za su so inganta tushen amincewa tsakaninsu, to ya zama dole a tabbatar da wadannan matakai.

A matsayin kasashe dake yankin Asiya da Pacific, Sin da Australiya ba su da ko wani rikici dake tsakaninsu ba, suna fahimtar juna a dimbin bangarori, ya kamata su yi zama cikin jituwa da hadin gwiwa don kiyaye zaman lafiya da kwanciyar hankalin shiyyar. Huldar dake tsakaninsu na samun kyautatuwa kuma tana kan hanyar da ta dace bayan sauye-sauye, dole ne a bunkasa hulda bisa hanya madaidaiciya da ake a kai yanzu, kuma su zama ’yan uwa na amincewa da juna da goyawa juna baya. Matakin da ba ma kawai ya dace da muradun bai daya na kasashen biyu ba, har ma ya kasance abin bukata ga shiyyar na kiyaye zaman lafiya da kwanciyar hankali. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AustraliyaKasuwanciSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Hana Tsawaita Belin DCP Abba Kyari

Next Post

Xi Jinping Ya Yi Rangadi a Lardin Qinghai

Related

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne
Daga Birnin Sin

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

18 hours ago
Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

20 hours ago
Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani
Daga Birnin Sin

Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani

22 hours ago
Nazarin CGTN: Neman Kashe Kaso 5 Na GDP Kan Tsaro Ya Nuna Rashin Dabara Na NATO
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Neman Kashe Kaso 5 Na GDP Kan Tsaro Ya Nuna Rashin Dabara Na NATO

24 hours ago
Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?
Daga Birnin Sin

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

2 days ago
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

2 days ago
Next Post
Xi Jinping Ya Yi Rangadi a Lardin Qinghai

Xi Jinping Ya Yi Rangadi a Lardin Qinghai

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

June 26, 2025
Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

June 26, 2025
Kawayen amarya

Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yan Bindiga Sun Ƙwace Iko Da Jagorancin Ƙaramar Hukuma A Katsina

June 26, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da ‘Yan Bindiga Ta Ci Rayuka Da Dama A Jihar Neja

June 26, 2025
Tinubu

Tinubu Zai Rattaba Hannu Kan Kudirorin Sauya Fasalin Haraji 4 A Yau Alhamis 

June 26, 2025
Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

June 25, 2025
Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC

Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC

June 25, 2025
Shugabannin Sin Da Mozamqiue Sun Mikawa Juna Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafuwar Huldar Diflomasiyya

Shugabannin Sin Da Mozamqiue Sun Mikawa Juna Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafuwar Huldar Diflomasiyya

June 25, 2025
MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

June 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Kano Ta Ayyana Ranar Alhamis Hutu Domin Murnar Sabuwar Shekarar Musulunci

June 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.