• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yobe Ta Bayyana Ɗaukar Matakan Tsaro A Lokacin Bikin Sallah

by Muhammad Maitela
7 months ago
Yobe

Gwamnatin Jihar Yobe ta bayyana ɗaukar matakan tsaro na musamman don tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin al’umma a lokacin bikin Sallar Azumi. Wannan mataki ya biyo bayan tattaunawar tsaro da Gwamna Mai Mala Buni ya gudanar tare da manyan jami’an tsaro a Fadar Gwamnatin Jihar dake Damaturu ranar Laraba.

Gwamna Buni, wanda Mataimakinsa, Idi Barde Gubana ya wakilta a wajen taron, ya jaddada muhimmancin ɗaukar matakan tsaro a lokacin bukukuwan sallah don tabbatar da zaman lafiya a jihar. Ya yaba wa hukumomin tsaro a ƙoƙarinsu wajen tabbatar da doka da oda, sannan ya nuna godiya ga sarakunan gargajiya da shugabannin al’umma a kan gudunmawar da suke bayarwa wajen warware rikice-rikicen da ke faruwa a yankunansu.

  • Sojoji Sun Daƙile Harin Jirgi Mara Matuƙi A Yobe
  • ‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 2 Da Ake Zargi Da Yi Wa Yarinya ‘Yar Shekara 12 Fyade A Yobe

Kwamishinan ‘Yansanda na Jihar Yobe, Abubakar Abdul Osun, ya tabbatar da cewa jami’an tsaro sun shirya tsaf domin tabbatar da cewa bikin sallah zai gudana cikin tsanaki. Haka kuma, Mai baiwa Gwamnan Shawara kan harkokin tsaro, Janar Dahiru Abdulsalam (Mai Ritaya), ya ƙaryata jita-jitar cewa Boko Haram sun umurci al’ummar ƙaramar hukumar Gujba su bar yankunansu. Ya tabbatar da cewa jami’an tsaro na aiki tukuru don tsare al’umma da dukiyoyinsu.

Yobe Yobe Yobe

Gwamnatin Jihar Yobe tare da hukumomin tsaro sun tabbatar da cewa za a bayar da cikakken tsaro a duk faɗin jihar yayin bukukuwan sallah.

LABARAI MASU NASABA

Gwarzon Ɗan Majalisa Na Shekarar 2025: Benjamin Okezie Kalu

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Ɗan Majalisa Na Shekarar 2025: Benjamin Okezie Kalu

October 26, 2025
Labarai

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Next Post
Wakilin Sin: Dole Ne A Mutunta Hakki Mai Tushe Na Palasdinawa

Wakilin Sin: Dole Ne A Mutunta Hakki Mai Tushe Na Palasdinawa

LABARAI MASU NASABA

Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ɗan Majalisa Na Shekarar 2025: Benjamin Okezie Kalu

October 26, 2025
An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.