• English
  • Business News
Friday, July 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Dinga Tunawa Da Buhari A Matsayin Waliyyi A Siyasar Nijeriya —Dakta Zangina

by Bello Hamza and Sulaiman
2 hours ago
in Labarai
0
Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari

FILE - Nigeria's President Muhammadu Buhari speaks to the media after casting his vote in his hometown of Daura, in northern Nigeria, Saturday, Feb. 23, 2019. (AP Photo/Ben Curtis, File)

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan gwagwarmayar kare hakkin Dan’adam kuma mai sharhi kan al’amuran yau da kullum, Dakta Sani Ahmad Zangina, ya nuna juyayi tare da alhini kan rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadin da ta gabata a kasar Burtaniya sakamakon dogon jinya da ya yi.

Dakta Zangina ya bayyana hakan a wani sakon ta’aziyya na musamman da ya fitar, inda yake bayyana rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin wani tabo a zuciya, wanda ba zai taba warkewa ba.

  • Nazari Game Da Rayuwar Muhammadu Buhari
  • Dillalai Sun Rage Farashin Man Fetur A Nijeriya

Ya ce, “Lallai an mana rashi mai zafi, wannan babban gurbi ne a Nijeriya wanda ba zai taba cikewa. Buhari mutum ne mai dattako da tausayin talakawan, yau an wayi gari babu shi, lallai al’umma sun yi alhini domin kuwa babu wani irinsa a kasar nan.”

Zangina ya yi kira ga dukkan yan siyasa da su yi dubi zuwa ga rayuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, inda ya ce, “Baba Buhari ya tashi maraya bai ma san mahaifinsa ba, a wajen mahaifiyarsa ya tashi kafin nan ya shiga aikin soja, amma yau sunansa duk inda ka kira an san shi, kuma dai an san irin wahalar da maraya yake sha idan ya tashi babu mahaifinsa a rayuwa da zai taimaka masa, saboda haka kawai ka dogara ga Allah kan komai, Allah zai maka duk abunda kake bukata ba sai ka kauce hanya ba.

“Muna kallon Buhari a matsayin wani kwarzon da ya zo domin ya ceci talakawan Nijeriya daga halin da suke ciki na kunci da tashi hankali, amma dai ya yi iya bakin kokarinsa har ya sauka, saboda kowa zai iya shaidarsa a kan Buhari mutum ne mai gaskiya da rikon amana, mutum ne da Allah ya jarabce shi da ‘yan Nijeriya. A lokacin da ya samu mulki yana ganin za a samu sauki ga talakawa, amma wadanda suka cutar da shi, wadanda ya ba su amanar kasar wanda har yanzu muna kallo ana tuhumarsu kan badakaloli da daman gaske ciki har ma dan’uwansa da ya ba shi minista.

Labarai Masu Nasaba

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

“Muna addu’a tare da fatan Allah ya gafarta wa Baba Buhari, ya sa ya huta,” in ji shi.

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi

Next Post

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Related

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya
Labarai

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

39 minutes ago
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano
Labarai

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

1 hour ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Ɗan Babangida A Matsayin Shugaban Bankin Manoma

3 hours ago
‘Yan Kasuwa Na Shirin Yi Wa Dangote Zanga-zanga Kan Rage Farashin Gas
Labarai

‘Yan Kasuwa Na Shirin Yi Wa Dangote Zanga-zanga Kan Rage Farashin Gas

3 hours ago
Lai Ching-Te Bai Cancanci Zama Jagoran Yankin Taiwan Ba
Ra'ayi Riga

Lai Ching-Te Bai Cancanci Zama Jagoran Yankin Taiwan Ba

4 hours ago
Al’umma Na Kokawa Kan Tsadar Kayan Miya A Sassan Kasar Nan
Labarai

Al’umma Na Kokawa Kan Tsadar Kayan Miya A Sassan Kasar Nan

4 hours ago
Next Post
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

LABARAI MASU NASABA

majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari

Za A Dinga Tunawa Da Buhari A Matsayin Waliyyi A Siyasar Nijeriya —Dakta Zangina

July 18, 2025
Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi

Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi

July 18, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Nada Ɗan Babangida A Matsayin Shugaban Bankin Manoma

July 18, 2025
‘Yan Kasuwa Na Shirin Yi Wa Dangote Zanga-zanga Kan Rage Farashin Gas

‘Yan Kasuwa Na Shirin Yi Wa Dangote Zanga-zanga Kan Rage Farashin Gas

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.