• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Kammala Aikin Titin Kano Zuwa Kaduna Da Gadar Neja A Ranar 15 Ga Mayu – Gwamnati

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Za A Kammala Aikin Titin Kano Zuwa Kaduna Da Gadar Neja A Ranar 15 Ga Mayu – Gwamnati
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ministan yada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed, a jiya ya ce, ‘yan kwangilar da ke gudanar da aikin hanyoyin Kano zuwa Zariya da na Zariya zuwa Kaduna tare da aikin Gadar Neja na 2 za su kammala tare da mikasu a ranar 15 ga watan Mayun 2023.

Ya shaida hakan ne ga ‘yan jarida bayan kammala zaman Majalisar zantawar ta kasa (FEC), tare da cewa, shi ma aikin babban hanyar Legas zuwa Ibadan mai nisan kilomita 116 tare da manyan gadojinsa zai kammala kuma za a mika wa gwammati shi zuwa ranar 30 ga watan Afrilu.

  • NAHCON Ta Bai Wa Jihohi Wa’adin Awa 48 Da Su Tura Kudaden Aikin Hajjin 2023

Sannan, ya ce, an amince da fitar da naira biliyan 1.39 domin farfado da kwangila da nufin kammala shi na Gadar Uto karo na biyu mai nisan kilomita 2.6 a Ikenje da ke jihar Delta daga naira biliyan 4.435 zuwa biliyan 5.835.

Ya ce, “Aikin Gadar Loko-Oweto tunin aka kammala shi. Shi ma Gadar Ikom an kammala. Sakatariyar Gwamnatin tarayya a jihohin Nasarawa, Bayelsa da Zamfara da na Awka an kammalasu su din ma, kazalika, rukunin gidajen Zuba, da gidaje 700 sun zama a kimtse ko yanzu za a iya kaddamar da su,” ya kara da cewa.

Shi kuma ministan noma da raya karkara, Muhammad Abubakar, ya ce, bukatar gina shalkwatar ma’aikatar noma da bunkasa yankunan karkara na gwamnatin tarayya ya samu amincewa.

Labarai Masu Nasaba

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

A cewarsa, ana son a karon farko za a kashe naira biliyan 6 domin fara gudanar da aikin sabuwar Shalkwatar.

Abubakar ya ce, an tsara cewa ginin Shalkwatar mai hawa 10 za a kirasa da suna gidan noma.

Dangane da hauhawar farashin shinkafa, ya ce ana yin abubuwa da yawa don tabbatar da samun shinkafar da tabbatar da wadatuwarsa a cikin kasa, don kara rage farashinsa da saukinsa “Tun da Nijeriya ce ta daya a nahiyar Afirka wajen noman shinkafa.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben Gwamnan Adamawa: Kotu Ta Kori Karar Da Binani Ta Kai INEC

Next Post

Yanzu-yanzu: Sojoji Sun Yi Watsi Da Kaloli 53, Sun Fitar Da Sabbi 28 A Abuja

Related

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

2 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

3 hours ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Manyan Labarai

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

4 hours ago
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano
Labarai

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

4 hours ago
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato
Labarai

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

8 hours ago
Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu
Manyan Labarai

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

9 hours ago
Next Post
Yanzu-yanzu: Sojoji Sun Yi Watsi Da Kaloli 53, Sun Fitar Da Sabbi 28 A Abuja

Yanzu-yanzu: Sojoji Sun Yi Watsi Da Kaloli 53, Sun Fitar Da Sabbi 28 A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

June 28, 2025
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

June 28, 2025
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

June 28, 2025
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

June 28, 2025
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

June 28, 2025
Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

June 28, 2025
Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.