• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zaben Kananan Hukumomi: APC Ta Lashe Dukkan Kujerun Shugabanni A Kwara 

by Sulaiman
8 months ago
in Manyan Labarai
0
Zaben Kananan Hukumomi: APC Ta Lashe Dukkan Kujerun Shugabanni A Kwara 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jam’iyyar APC mai mulki a jihar Kwara, ta lashe dukkanin kujerun shugabanni 16 da na kansiloli 193 a zaben kananan hukumomin jihar da ya gudana a ranar Asabar.

 

Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jihar Kwara (KWASIEC), Mohammed Baba-Okanla, ya sanar da sakamakon zaben a wata sanarwa da ya fitar da safiyar Lahadi.

 

Cikakken bayanin sakamakon da aka tattara daga dukkan rumfunan zaben jihar, sune kamar haka:

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

 

Karamar Hukumar IFELODUN:

APC 22,524

PDP 2,727

APM 482

 

Karamar Hukumar OYUN:

APC 12,159

PDP 356

APM 386

 

Karamar Hukumar OKE ERO:

APC 7,472

PDP 1,168

APM 224

 

Karamar Hukumar ISIN LGA:

APC 8,173

PDP 1,165

APM 77

 

Karamar Hukumar EDU:

APC 23,963

PDP 3,851

APM 424

 

Karamar Hukumar PATIGI:

APC 14,119

PDP 2,939

APM 806

 

Karamar Hukumar MORO:

APC 14,555

PDP 1,670

APM 117

 

Karamar Hukumar ASA:

APC 15,024

PDP 2,638

APM 41

 

Karamar Hukumar ILORIN TA KUDU:

APC 20,207

PDP 2,072

APM 226

SDP 621

 

Karamar Hukumar BARUTEN:

APC 38,549

PDP 1,335

APM 665

 

Karamar Hukumar ILORIN TA GABAS:

APC 20,883

PDP 5,383

SDP 475

APM 835

 

Karamar Hukumar KAIAMA:

APC 23,029

PDP 1,737

APM 59

 

Karamar Hukumar EKITI:

APC 8,707

PDP 907

APD 966

 

Karamar Hukumar OFFA:

Accord 1,919

APC 22,400

PDP 1,586

APM 636

SDP 391

 

Karamar Hukumar ILORIN TA YAMMA:

APC 50,128

PDP 4,202

APM 1,882

 

Karamar Hukumar IREPODUN:

APC 14,010

PDP 2,106

APM 559

SDP 239


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Yancin shugabannin kananan hukumomiZaben Kananan Hukumomi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Fashewar Bam Ta Kashe Da Raunata Daruruwan Mutane A Lebanon

Next Post

Fargaba Da Ruɗani Ya Zagaye Shirin Tattara Sakamakon Zaben Gwamna A Jihar Edo

Related

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

2 hours ago
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
Da ɗumi-ɗuminsa

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

8 hours ago
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara
Manyan Labarai

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

11 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

12 hours ago
UTME
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

20 hours ago
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Manyan Labarai

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

1 day ago
Next Post
Fargaba Da Ruɗani Ya Zagaye Shirin Tattara Sakamakon Zaben Gwamna A Jihar Edo

Fargaba Da Ruɗani Ya Zagaye Shirin Tattara Sakamakon Zaben Gwamna A Jihar Edo

LABARAI MASU NASABA

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.