• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zan Dauki Dangana Idan Na Fadi Zabe -Gwamnan Bauchi

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Zan Dauki Dangana Idan Na Fadi Zabe -Gwamnan Bauchi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Bauchi kuma dan takarar Gwamnan Jihar a jam’iyyar PDP, Bala Muhammad ya ce a shirye yake ya karbi sakamakon zaben da ya zo ba tare da wata jayyaya ba.

Kazalika, gwamnan ya kuma gargadi jami’an rundunar sojin mayaqan sama da su daina shiga harkokin zaben a jihar.

  • Makomata Na Hannun Allah, In Ji Gawuna Dan Takarar APC A Kano
  • ‘Yansanda Sun Cafke Wakilan PDP 2 Suna Sayen Kuri’a A Ogun

Da ya ke ganawa da ‘yan jarida bayan jefa kuri’a a rumfar zabe ta Bakin Dutse da ke Yelwan Duguri a karamar hukumar Alkaleri wajajen karfe 11:20 na safiya, Bala ya nuna damuwar kan yadda wata jirgi mai saukar ungulu ke shawagi a kauyukan da ke karamar hukumar Alkaleri ya na mai cewa sam bani adalci hakan.

“Na kai korafi wa shugaban kasa da sauran hukumomin tsaro kan cewa bana son jami’an hukumar sojin sama su tsoma mana baki a harkokin zabenmu saboda ina takara ne da tsohon hafsin mayakan sojin sama domin ba shi damar da ba ta dace ba.”

“A zahirin gaskiya ni a shirye na ke na amshi duk sakamakon zaben da ya zo mini, amma ba adalci ba ne jami’an sojin su na su zo kewaye mutane duk da kowa ya san suna bayan wani dan takara daya ne.”

Labarai Masu Nasaba

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Shan Ƙasa, Sun Yi Garkuwa Da Masallata A Zamfara 

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

Gwamnan ya yaba wa INEC bisa yin tsare-tsare masu kyau a yayin zaben da ke gudana. Ya nuna gamsuwarsa kan yadda aikin ke tafiya.

Ya kuma yaba da yadda mutane suka fito sosai domin kada kuri’a su. Ya kuka yi fatan a kammala zaben lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Bala MohammedBauchiPDPZaben Gwamna
ShareTweetSendShare
Previous Post

Makomata Na Hannun Allah, In Ji Gawuna Dan Takarar APC A Kano

Next Post

INEC Ta Dage Zabe A Wasu Rumfuna 10 A Jihar Legas

Related

Zamfara
Manyan Labarai

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Shan Ƙasa, Sun Yi Garkuwa Da Masallata A Zamfara 

2 minutes ago
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

1 hour ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

2 hours ago
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja
Manyan Labarai

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

4 hours ago
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano
Manyan Labarai

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

6 hours ago
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

7 hours ago
Next Post
INEC Ta Dage Zabe A Wasu Rumfuna 10 A Jihar Legas

INEC Ta Dage Zabe A Wasu Rumfuna 10 A Jihar Legas

LABARAI MASU NASABA

Zamfara

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Shan Ƙasa, Sun Yi Garkuwa Da Masallata A Zamfara 

September 15, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

September 15, 2025
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

September 15, 2025
Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

September 15, 2025
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

September 15, 2025
Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

September 15, 2025
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.