• English
  • Business News
Monday, October 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zanga-zangar Tsadar Rayuwa Ta Haifar Da Karancin Man Fetur A Nijeriya

by Bello Hamza
1 year ago
Zanga-zangar

Kungiyar Dillalan Man Fetur ta kasa ta bayyana cewa, karacin man fetur da ake fuskanta a ‘yan tsakanin nan ya faru ne sakamakon dakatar da dakon man da aka yi saboda kaucewa asara a sanadiyar zanga zangar tsafar rayuwa da ake yi a fadin tarayyar Nijeriya.

Jihohi da dama ciki har da babban birnin tarayya sun fuskanci karancin mai abin da ya haifar da layukan ababben hawa a gidajen man feutur a tsakanin mako biyu zuwa uku da suka wuce, inda hukumar NNPCL ta dora alhakin a kan wasu matsaloli da za a iya shawo kansu ba tare da wahala ba.

  • Kwale-Kwale Ya Kife Da Fasinjoji 20 A Jigawa
  • DSS Ta Musanta Kai Samame Ofishin NLC Kan Zanga-zangar Yunwa

Yayin da kamfanin NNPCL da masu ruwa da tsaki suka hada hannu don kawo karshen matsalar sai kuma ga zanga-zangar tsadar rayuwa da aka fara ranar Alhamis 1 ga watan Agusta ya sake dagula lamarin har ya haifar da layukan motoci a gidajen mai a wasu jihohin.

Jami’in watsa labarai na kasa na kungiyar masu dakon man fetur, Chif Chinedu Ukadike, ya bayyana cewa, an ba gidajen mai shawarar su kulle gidajen man ne domin a kaucewa asarar dukiya.

Ya kara da cewa, motocin dakon mai da dama ba su yi dakon mai ba a ranar farko da rana ta biyu ta zang- zangar, wanda hakan ne ya kawo cikas yadda ake aikewa da man fetur din abin da kuma ya haifar da karancinsa a sassan kasa.

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

Zan Tabbatar Ana Tafiyar Da Ayyuka A Tashoshin Jiragen Ruwa A Afrika Ta Yamma —Dantsoho

“Duk da cewa, shugaban kungiyar, Abubakar Maigandi, ya nemi dillalenmai su ci gaba da harkokinsu amma jami’an tsaro ne da kansu suka bukaci mu dakata saboda yadda lamarin tsaron ta fara tabarbarewa sakamakon zanga-zangar” in ji shi.

A halin yanzu jihohi da dama suna fuskantar karancin man fetur, sun kuma hada da Legas, Abuja, Katsina, da Delta, kamar yadda wakilanmu suka ruwaito mana a ranar Litinin.

Duk da zanga-zangar da ta mamaye sassan kasa, ‘yan bunburutu na ci gaba da cin karensu babu babbaka.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA
Tattalin Arziki

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

October 17, 2025
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

Zan Tabbatar Ana Tafiyar Da Ayyuka A Tashoshin Jiragen Ruwa A Afrika Ta Yamma —Dantsoho

October 17, 2025
sallah
Tattalin Arziki

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci’ Yan Nijeriya Su Rika Sayen Kayan Da Aka Sarrafa A Gida

October 11, 2025
Next Post
An Kyautata Yanayi Da Ma’aunin Ci Gaban Matsakaita Da Kananan Kamfanonin Kasar Sin Na Watan Yuli

An Kyautata Yanayi Da Ma’aunin Ci Gaban Matsakaita Da Kananan Kamfanonin Kasar Sin Na Watan Yuli

LABARAI MASU NASABA

Hukumar EFCC Ta Tsare Wasu Jami’anta 10 Bisa Zargin Karkatar Da Kayan Aiki

EFCC Ta Ƙwato Kadarorin Naira Biliyan 500 A Ƙarƙashin Gwamnatin Tinubu – Shettima

October 20, 2025
Kano Pillars Ta Dakatar Da Manyan Masu Horas Da ‘Yan Wasanta Saboda Rashin Nasara

Kano Pillars Ta Dakatar Da Manyan Masu Horas Da ‘Yan Wasanta Saboda Rashin Nasara

October 20, 2025
Bayan Kauce Hanya, Jirgi Ya Afka Cikin Teku A Hong Kong 

Bayan Kauce Hanya, Jirgi Ya Afka Cikin Teku A Hong Kong 

October 20, 2025
Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar #FreeNnamdiKanuNow A Abuja

Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar #FreeNnamdiKanuNow A Abuja

October 20, 2025
Wani Mai Taɓin Hankali Ya Kashe Mutum 1, Ya Raunata 3 A Taraba

Wani Mai Taɓin Hankali Ya Kashe Mutum 1, Ya Raunata 3 A Taraba

October 20, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Kama Alburusai 400 A Delta

October 20, 2025
Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

October 19, 2025
Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

October 19, 2025
Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC

Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC

October 19, 2025
Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

October 19, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.