• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zanga-zangar Tsadar Rayuwa Ta Haifar Da Karancin Man Fetur A Nijeriya

by Bello Hamza
1 year ago
in Tattalin Arziki
0
Zanga-zangar Tsadar Rayuwa Ta Haifar Da Karancin Man Fetur A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar Dillalan Man Fetur ta kasa ta bayyana cewa, karacin man fetur da ake fuskanta a ‘yan tsakanin nan ya faru ne sakamakon dakatar da dakon man da aka yi saboda kaucewa asara a sanadiyar zanga zangar tsafar rayuwa da ake yi a fadin tarayyar Nijeriya.

Jihohi da dama ciki har da babban birnin tarayya sun fuskanci karancin mai abin da ya haifar da layukan ababben hawa a gidajen man feutur a tsakanin mako biyu zuwa uku da suka wuce, inda hukumar NNPCL ta dora alhakin a kan wasu matsaloli da za a iya shawo kansu ba tare da wahala ba.

  • Kwale-Kwale Ya Kife Da Fasinjoji 20 A Jigawa
  • DSS Ta Musanta Kai Samame Ofishin NLC Kan Zanga-zangar Yunwa

Yayin da kamfanin NNPCL da masu ruwa da tsaki suka hada hannu don kawo karshen matsalar sai kuma ga zanga-zangar tsadar rayuwa da aka fara ranar Alhamis 1 ga watan Agusta ya sake dagula lamarin har ya haifar da layukan motoci a gidajen mai a wasu jihohin.

Jami’in watsa labarai na kasa na kungiyar masu dakon man fetur, Chif Chinedu Ukadike, ya bayyana cewa, an ba gidajen mai shawarar su kulle gidajen man ne domin a kaucewa asarar dukiya.

Ya kara da cewa, motocin dakon mai da dama ba su yi dakon mai ba a ranar farko da rana ta biyu ta zang- zangar, wanda hakan ne ya kawo cikas yadda ake aikewa da man fetur din abin da kuma ya haifar da karancinsa a sassan kasa.

Labarai Masu Nasaba

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

“Duk da cewa, shugaban kungiyar, Abubakar Maigandi, ya nemi dillalenmai su ci gaba da harkokinsu amma jami’an tsaro ne da kansu suka bukaci mu dakata saboda yadda lamarin tsaron ta fara tabarbarewa sakamakon zanga-zangar” in ji shi.

A halin yanzu jihohi da dama suna fuskantar karancin man fetur, sun kuma hada da Legas, Abuja, Katsina, da Delta, kamar yadda wakilanmu suka ruwaito mana a ranar Litinin.

Duk da zanga-zangar da ta mamaye sassan kasa, ‘yan bunburutu na ci gaba da cin karensu babu babbaka.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DilallaiKarancin Man FeturZanga-zanga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kamfanin Abinci Na BUA Ya Samu Ribar Naira Biliyan 130 A Wata Shida Na 2024

Next Post

An Kyautata Yanayi Da Ma’aunin Ci Gaban Matsakaita Da Kananan Kamfanonin Kasar Sin Na Watan Yuli

Related

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Tattalin Arziki

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

4 days ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

2 weeks ago
tallafi
Tattalin Arziki

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

3 weeks ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

3 weeks ago
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5
Tattalin Arziki

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

3 weeks ago
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

4 weeks ago
Next Post
An Kyautata Yanayi Da Ma’aunin Ci Gaban Matsakaita Da Kananan Kamfanonin Kasar Sin Na Watan Yuli

An Kyautata Yanayi Da Ma’aunin Ci Gaban Matsakaita Da Kananan Kamfanonin Kasar Sin Na Watan Yuli

LABARAI MASU NASABA

’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

September 18, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

September 18, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

September 17, 2025
Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

September 17, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

September 17, 2025
Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

September 17, 2025
Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

September 17, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

September 17, 2025
Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

September 17, 2025
An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.