ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zargin Badakalar Naira Biliyan 423: Muna Nan Kan Rahotonmu Na Binciken el-Rufai – Majalisar Kaduna

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
Naira

Majalisar dokokin Jihar Kaduna ta ce ta tsaya kan rahotonta na tuhumar tsohon gwamna jihar, Nasir El-Rufai kan zargin karkatar da naira biliyan 423, 115,028,072.88.

A cewar majalisar, wasu tsirarun masu rike da mukaman siyasa a tsohuwar gwamnatin Jihar Kaduna da suka yi magana da manema labarai a Abuja, sun yi ta yin maganganu na boye gaskiyar lamari, amma yunkurin tozarta majalisar da kuma boye zamba da ake zargin gwamnatin el-Rufa’i da tafkawa ba su wakilci kowa ba face su kansu.

  • Yadda Ministan Yaɗa Labarai Ya Karɓi Baƙuncin ‘Yan Jaridar Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
  • Ƴan Ta’adda 284 Sun Miƙa Wuya Ga Sojojin Haɗaka

Majalisar ta ce, “Idan da gaske suna da kishin Jihar Kaduna me zai hana sun dukufa wajen neman hanyar ci gaban jihar a maimakon shiga cikin zargin satar dukiyar da ke cikinta.”

ADVERTISEMENT

Shugaban kwamitin binciken kuma mataimakin kakakin majalisar, Henry Magaji a cikin wata sanarwa da ya fitar ya ce, “An jawo hankalin majalisar dokokin Jihar Kaduna kan taron manema labarai da wasu manyan masu rike da mukamai na siyasa na tsohuwar gwamnatin da ta shude suka yi jawabi kan el-Rufai.

“A cikin taron manema labarai, tsoffin masu rike da mukaman siyasa sun yi matukar kokari wajen ganin sun samu wata kafa a cikin rahoton kwamitin binciken. Sun koma ta yin kiraye-kirayen kan zarge-zargen wannan binciken na majalisa. Muna so mu bayyana abubuwa kamar haka:

LABARAI MASU NASABA

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

“Taron ‘yan jarida da suka yi, wani sabon salo ne na zage-zage da batanci da tsofaffin masu rike da mukaman siyasa suka yi mana a taron manema labarai da suka yi a Abuja. Babu wani abu da zai sa mu mayar da martani. Sun kasa magance al’amarin, wanda shi ne tsare-tsare da hadin gwiwa na karkatar da dukiyar al’ummar Jihar Kaduna ta hanyar bayar da kwangilolin da ba su dace ba.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yanzu Satar Da Kuka Yi Ba Ta Da Amfani: Kwankwaso Ga Gwamnonin APC
Manyan Labarai

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

November 15, 2025
NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama
Manyan Labarai

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025
Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya
Labarai

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

November 15, 2025
Next Post
Rukunin ‘Yan JKS Na NPC Da Na CPPCC Sun Gudanar Da Taro Don Kara Fahimtar Takardar Cikakken Zama Na 3 Na Kwamitin Kolin Jam’iyyar Karo Na 20

Rukunin ‘Yan JKS Na NPC Da Na CPPCC Sun Gudanar Da Taro Don Kara Fahimtar Takardar Cikakken Zama Na 3 Na Kwamitin Kolin Jam’iyyar Karo Na 20

LABARAI MASU NASABA

Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

November 15, 2025
Yanzu Satar Da Kuka Yi Ba Ta Da Amfani: Kwankwaso Ga Gwamnonin APC

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

November 15, 2025
Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

November 15, 2025
Yadda Za Ku Gyara Kanku

Yadda Za Ku Gyara Kanku

November 15, 2025
NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025
Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

November 15, 2025
Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

November 15, 2025
Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

November 15, 2025
Shakirat Ta Tsallaka Mataki Na Ƙarshe Na Zama Gwarzuwar Ƴar Wasan Afrika

Shakirat Ta Tsallaka Mataki Na Ƙarshe Na Zama Gwarzuwar Ƴar Wasan Afrika

November 15, 2025
Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.