• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zargin Badakalar Naira Biliyan 423: Muna Nan Kan Rahotonmu Na Binciken el-Rufai – Majalisar Kaduna

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
Naira

Majalisar dokokin Jihar Kaduna ta ce ta tsaya kan rahotonta na tuhumar tsohon gwamna jihar, Nasir El-Rufai kan zargin karkatar da naira biliyan 423, 115,028,072.88.

A cewar majalisar, wasu tsirarun masu rike da mukaman siyasa a tsohuwar gwamnatin Jihar Kaduna da suka yi magana da manema labarai a Abuja, sun yi ta yin maganganu na boye gaskiyar lamari, amma yunkurin tozarta majalisar da kuma boye zamba da ake zargin gwamnatin el-Rufa’i da tafkawa ba su wakilci kowa ba face su kansu.

  • Yadda Ministan Yaɗa Labarai Ya Karɓi Baƙuncin ‘Yan Jaridar Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
  • Ƴan Ta’adda 284 Sun Miƙa Wuya Ga Sojojin Haɗaka

Majalisar ta ce, “Idan da gaske suna da kishin Jihar Kaduna me zai hana sun dukufa wajen neman hanyar ci gaban jihar a maimakon shiga cikin zargin satar dukiyar da ke cikinta.”

Shugaban kwamitin binciken kuma mataimakin kakakin majalisar, Henry Magaji a cikin wata sanarwa da ya fitar ya ce, “An jawo hankalin majalisar dokokin Jihar Kaduna kan taron manema labarai da wasu manyan masu rike da mukamai na siyasa na tsohuwar gwamnatin da ta shude suka yi jawabi kan el-Rufai.

“A cikin taron manema labarai, tsoffin masu rike da mukaman siyasa sun yi matukar kokari wajen ganin sun samu wata kafa a cikin rahoton kwamitin binciken. Sun koma ta yin kiraye-kirayen kan zarge-zargen wannan binciken na majalisa. Muna so mu bayyana abubuwa kamar haka:

LABARAI MASU NASABA

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

“Taron ‘yan jarida da suka yi, wani sabon salo ne na zage-zage da batanci da tsofaffin masu rike da mukaman siyasa suka yi mana a taron manema labarai da suka yi a Abuja. Babu wani abu da zai sa mu mayar da martani. Sun kasa magance al’amarin, wanda shi ne tsare-tsare da hadin gwiwa na karkatar da dukiyar al’ummar Jihar Kaduna ta hanyar bayar da kwangilolin da ba su dace ba.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya
Manyan Labarai

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

November 8, 2025
Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi
Manyan Labarai

Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

November 8, 2025
Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu – Gwamna Lawal
Labarai

Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu – Gwamna Lawal

November 8, 2025
Next Post
Rukunin ‘Yan JKS Na NPC Da Na CPPCC Sun Gudanar Da Taro Don Kara Fahimtar Takardar Cikakken Zama Na 3 Na Kwamitin Kolin Jam’iyyar Karo Na 20

Rukunin ‘Yan JKS Na NPC Da Na CPPCC Sun Gudanar Da Taro Don Kara Fahimtar Takardar Cikakken Zama Na 3 Na Kwamitin Kolin Jam’iyyar Karo Na 20

LABARAI MASU NASABA

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

November 8, 2025
Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

November 8, 2025
Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

November 8, 2025
Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

November 8, 2025
Yadda Ake Miyar Margi

Yadda Ake Miyar Margi

November 8, 2025
Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

November 8, 2025
Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu – Gwamna Lawal

Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu – Gwamna Lawal

November 8, 2025
Barau Zai Yi Ƙarar Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Gawuna/Garo Kan Zargin Karɓar Cin Hancin Dala Miliyan 10

Barau Zai Yi Ƙarar Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Gawuna/Garo Kan Zargin Karɓar Cin Hancin Dala Miliyan 10

November 8, 2025
Maganin Nankarwa (4)

Maganin Nankarwa (4)

November 8, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Wata Budurwa Hukuncin Shekaru 4 A Kano, Duba Laifinta

Kotu Ta Yanke Wa Wata Budurwa Hukuncin Shekaru 4 A Kano, Duba Laifinta

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.