• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zargin Badakalar Naira Biliyan 423: Muna Nan Kan Rahotonmu Na Binciken el-Rufai – Majalisar Kaduna

by Yusuf Shuaibu
10 months ago
in Labarai
0
Zargin Badakalar Naira Biliyan 423: Muna Nan Kan Rahotonmu Na Binciken el-Rufai – Majalisar Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Majalisar dokokin Jihar Kaduna ta ce ta tsaya kan rahotonta na tuhumar tsohon gwamna jihar, Nasir El-Rufai kan zargin karkatar da naira biliyan 423, 115,028,072.88.

A cewar majalisar, wasu tsirarun masu rike da mukaman siyasa a tsohuwar gwamnatin Jihar Kaduna da suka yi magana da manema labarai a Abuja, sun yi ta yin maganganu na boye gaskiyar lamari, amma yunkurin tozarta majalisar da kuma boye zamba da ake zargin gwamnatin el-Rufa’i da tafkawa ba su wakilci kowa ba face su kansu.

  • Yadda Ministan Yaɗa Labarai Ya Karɓi Baƙuncin ‘Yan Jaridar Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
  • Ƴan Ta’adda 284 Sun Miƙa Wuya Ga Sojojin Haɗaka

Majalisar ta ce, “Idan da gaske suna da kishin Jihar Kaduna me zai hana sun dukufa wajen neman hanyar ci gaban jihar a maimakon shiga cikin zargin satar dukiyar da ke cikinta.”

Shugaban kwamitin binciken kuma mataimakin kakakin majalisar, Henry Magaji a cikin wata sanarwa da ya fitar ya ce, “An jawo hankalin majalisar dokokin Jihar Kaduna kan taron manema labarai da wasu manyan masu rike da mukamai na siyasa na tsohuwar gwamnatin da ta shude suka yi jawabi kan el-Rufai.

“A cikin taron manema labarai, tsoffin masu rike da mukaman siyasa sun yi matukar kokari wajen ganin sun samu wata kafa a cikin rahoton kwamitin binciken. Sun koma ta yin kiraye-kirayen kan zarge-zargen wannan binciken na majalisa. Muna so mu bayyana abubuwa kamar haka:

Labarai Masu Nasaba

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

“Taron ‘yan jarida da suka yi, wani sabon salo ne na zage-zage da batanci da tsofaffin masu rike da mukaman siyasa suka yi mana a taron manema labarai da suka yi a Abuja. Babu wani abu da zai sa mu mayar da martani. Sun kasa magance al’amarin, wanda shi ne tsare-tsare da hadin gwiwa na karkatar da dukiyar al’ummar Jihar Kaduna ta hanyar bayar da kwangilolin da ba su dace ba.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BadakalaElrufaiKadunaUba Sani
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kwamitin Tsakiyar Jami’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin Ya Kira Taron Ba Mambobinsa Ba

Next Post

Rukunin ‘Yan JKS Na NPC Da Na CPPCC Sun Gudanar Da Taro Don Kara Fahimtar Takardar Cikakken Zama Na 3 Na Kwamitin Kolin Jam’iyyar Karo Na 20

Related

UTME
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

7 hours ago
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista
Labarai

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

8 hours ago
gaza
Labarai

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

9 hours ago
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa
Labarai

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

11 hours ago
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja
Labarai

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

12 hours ago
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Manyan Labarai

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

13 hours ago
Next Post
Rukunin ‘Yan JKS Na NPC Da Na CPPCC Sun Gudanar Da Taro Don Kara Fahimtar Takardar Cikakken Zama Na 3 Na Kwamitin Kolin Jam’iyyar Karo Na 20

Rukunin ‘Yan JKS Na NPC Da Na CPPCC Sun Gudanar Da Taro Don Kara Fahimtar Takardar Cikakken Zama Na 3 Na Kwamitin Kolin Jam’iyyar Karo Na 20

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.