• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ƴan Bindiga Sun Ƙone Gidaje Da Motoci, Sun Sace Mutane 50 A Katsina

by El-Zaharadeen Umar
1 year ago
in Tsaro
0
Ƴan Bindiga Sun Ƙone Gidaje Da Motoci, Sun Sace Mutane 50 A Katsina
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rahotanni daga garin Maidabino a ƙaramar hukumar Ɗanmusa da ke jihar Katsina sun bayyana cewa ‘yan bindiga sun kai mummunan harin wuce gona da iri tare da kashe mutum tara.

A daren jiya Asabar ne dai ‘yan bindiga ɗauke da muggan makamai suka dira ƙauyen Maidabino da misalin karfe 7:00 na dare har zuwa 2:30 suna barna da ta’asa.

  • Atiku Ya Ziyarci Buhari Da Sarkin Daura Da Kuma Sarkin Katsina
  • Tsaro: Gwamnoni Arewa Maso Yamma Za Su Yi Taro Domin Neman Mafita A Katsina

Kazalika maharan sun ƙone motoci guda 9 da gidaje guda huɗu sannan sun ɗauke mutane fiye da hamsin duk a cikin daren.

Majiyar Leadership Hausa ta tabbatar da cewa an ƙone fiye da shaguna 15 ciki harda shagon sayar da magunguna a cikin garin Maidabino a yayin kai wannan hari na ƙare dangi.

Ado Gambo Maidabino na ɗaya daga cikin waɗanda aka konewa shagon sayar da magunguna wato ƙyamis a garin kuma ya bayyana takaicinsa gane da wannan hari.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

Yana mai roko Allah ya kawo ƙarshen wannan bala’i tare da fatan Allah ya maida masu da abin da suka rasa.

Wani daga cikin ta'asar da ƴan bindigar suka yi.
Wani daga cikin ta’asar da ƴan bindigar suka yi.

Ɗan majalisa mai wakiltar ƙaramar hukumar Ɗan Musa a majalisar dokokin jihar Katsina Aminu Sai Baba ya tabbatar da faruwar wannan lamari tare da yin Allah dai da kuma kira ga gwamnati ta kawo ɗauki na gaggawa.

Ya kuma ƙara da cewa tuni gwamanti ta amsa kiran su inda yanzu haka an riga an kai jami’an tsaro wannan yanki domin dawowa da zaman lafiya.

Idan za a iya tunawa yankin Ɗan Musa na ɗaya daga cikin ƙananan hukumomin da ke fuskantar hare-haren ‘yan bindiga ba dare ba rana.

A gobe litanin ne shugaban ƙasa Bola Ahmad Tunibu zai buɗe wani taro akan harkar tsaro da gwamnonin arewa maso yamma da hukumar UNDP suka shirya a Katsina domin shawo kan matsalar tsaro a yankin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yin Watsi Da Babakere Da Daina Cin Riba Daga Yake-Yake Mafita Ce Ta Warware Matsalar ‘Yan Gudun Hijira A Duniya

Next Post

Sin Da EU Sun Amince Da Tattaunawa Kan Yadda EU Take Binciken Kin Ba Da Tallafi Kan EVs Na Kasar Sin

Related

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

5 days ago
Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku
Tsaro

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

6 days ago
‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja
Tsaro

‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja

7 days ago
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Tsaro

‘Yansanda Sun Ceto Wani Dan Shekara 25 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

2 weeks ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Tsaro

An Cafke Mutum Hudu Bayan ‘Yan Fashi 20 Sun Afka Wasu Gidaje A Bauchi

2 weeks ago
NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano
Tsaro

NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano

2 weeks ago
Next Post
Sin Da EU Sun Amince Da Tattaunawa Kan Yadda EU Take Binciken Kin Ba Da Tallafi Kan EVs Na Kasar Sin

Sin Da EU Sun Amince Da Tattaunawa Kan Yadda EU Take Binciken Kin Ba Da Tallafi Kan EVs Na Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

September 13, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

September 13, 2025
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.