• English
  • Business News
Thursday, May 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

12 Ga Yuni: Atiku, Tinubu Da Obi Da Ragowar Wasu Za Su Sanya Furanni A Kabarin Abiola

by Muhammad
3 years ago
in Siyasa
0
12 Ga Yuni: Atiku, Tinubu Da Obi Da Ragowar Wasu Za Su Sanya Furanni A Kabarin Abiola
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da takwaransa na Jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, a ranar Lahadi, 12 ga watan Yuni, 2022, jam’iyyar LP ta Peter Obi, da wasu fitattun ‘yan Najeriya da masu fafutukar tabbatar da dimokuradiyya za su ajiye furanni don tunawa da wanda ya lashe zaben shugaban kasa da aka soke ranar 12 ga watan Yunin 1993, marigayi Cif MKO Abiola.

Shugaban kwamitin shirya bikin ranar dimokradiyya na ranar 12 ga watan Yuni, Farfesa Anthony Kola ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Asabar.

  • Atiku Zai Yi Wa Tinubu Kwab Ɗaya, Don Ba Tsaransa Ba Ne, In Ji PDP
  • Ni Zan Zaɓi Mataimakina Da Kaina – Tinubu

Ya ce, “A taron tunawa da zagayowar ranar dimokaradiyya na ranar 12 ga watan Yuni, wadda fitattun ‘yan uwa masu rajin kare dimokradiyya a Nijeriya suka kira, na sanar da cewa, ranar za ta karbi bakuncin fitattun ‘yan Nijeriya da masu fafutukar tabbatar da dimokuradiyya.

A ranar Lahadi, 12 ga watan Yuni, 2022, a gidan MKO Abiola, wanda ya lashe zaben shugaban kasa na ranar 12 ga watan Yuni, 1993, wanda ya rasu a gidan yari saboda ya ki yin watsi da wa’adin tarihi da ‘yan Nijeriya suka ba shi kyauta.

“Wannan taron mai cike da tarihi wanda za a gudanar a harabar gidan MKO Abiola da ke Legas mai suna Cibiyar Dimokuradiyya ta Nijeriya ta kungiyar 12 ga watan Yuni, an yi shi ne da nufin tabbatar da amincewa da ranar 12 ga watan Yuni a matsayin ranar dimokuradiyyar Nijeriya a hukumance.

Labarai Masu Nasaba

PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

Kyakkyawan Tunanin Kwankwaso Na Kafa Jami’ar Kimiyya Ta Wudil Ta Zama Alkairi Ga Al’umma – Alhaji Abdukadir

“Don haka, ana sa ran taron mai cike da tarihi za a gudanar da addu’o’i da karramawa wasu da tunawa da ‘yan mazan jiya jarumai da jarumta a fannin dimokuradiyyar Nijeriya da kuma shimfida furen karramawa kan kabarin MKO Abiola domin tunawa da shi, da irin sadaukar da rayuwarsa mai daraja wajen kare hakkinsa.

Damar da al’umar Nijeriya suka ba shi a ranar 12 ga watan Yunin 1993 a lokacin haifuwar mulkin dimokaradiyya a Nijeriya.

“Wasu daga cikin jiga-jigan ‘yan Najeriya da aka gayyata don yin jawabai da karramawa a wajen taron mai taken ‘Fatan Zaben 93 da Yuni 12: Darasi don gudanar da sahihin Zabe a 2023’ su ne Farfesa Wole Soyinka, shugaban taron; Sanata Bola Ahmed Tinubu, da Waziri Atiku Abubakar da Peter Obi, Cif Ayo Adebanjo, Janar Alani Akinrinade, Farfesa Pat Utomi, Dr Olisa Agbakoba, Mr Femi Falana, Mr Mike Ozekhome, Dr Oby Ezekwesili, Sanata Shehu Sanni, Cif Dele Momodu da dai sauransu.

“Hakazalika, an yi gayyaci dukkan gwamnoni masu goyon bayan 12 ga watan Yuni da masu ruwa da tsaki domin su yi jawabi tare da nuna godiya a wajen taron tare da gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu a matsayin babban mai masaukin baki.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 2023AtikuMKO AbiolaObiTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Majalisar APC Takwas Sun Sauya Sheka Zuwa PDP A Jihar Kebbi

Next Post

2023: An Bukaci Tinubu Ya Dora Kan Irin Salon Mulkin Buhari Kwabo Da Kwabo

Related

PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe
Siyasa

PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

4 days ago
Kyakkyawan Tunanin Kwankwaso Na Kafa Jami’ar Kimiyya Ta Wudil Ta Zama Alkairi Ga Al’umma – Alhaji Abdukadir
Ilimi

Kyakkyawan Tunanin Kwankwaso Na Kafa Jami’ar Kimiyya Ta Wudil Ta Zama Alkairi Ga Al’umma – Alhaji Abdukadir

4 days ago
Majalisar Wakilai Ta Yi Watsi Da Kafa Dokar Karba-karba A Shugabancin Nijeriya
Siyasa

Majalisar Wakilai Ta Yi Watsi Da Kafa Dokar Karba-karba A Shugabancin Nijeriya

5 days ago
A Tsammaci Garambawul Ga Dokar Zabe Kafin Zaben 2027 — Shugaban INEC
Siyasa

A Tsammaci Garambawul Ga Dokar Zabe Kafin Zaben 2027 — Shugaban INEC

6 days ago
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC
Siyasa

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

7 days ago
Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya Gargaɗi Magoya Bayansa
Labarai

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya Gargaɗi Magoya Bayansa

1 week ago
Next Post
2023: An Bukaci Tinubu Ya Dora Kan Irin Salon Mulkin Buhari Kwabo Da Kwabo

2023: An Bukaci Tinubu Ya Dora Kan Irin Salon Mulkin Buhari Kwabo Da Kwabo

LABARAI MASU NASABA

Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum

Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum

May 22, 2025
‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

May 21, 2025
Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

May 21, 2025
Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

May 21, 2025
Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

May 21, 2025
Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

May 21, 2025
Shirye-shiryen Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Minista

Shirye-shiryen Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Minista

May 21, 2025
Salon “Kasa Daya Manufa Daya” Ya Dace Da “Ayyuka Goma” Na Hadin Gwiwa Da Afirka

Salon “Kasa Daya Manufa Daya” Ya Dace Da “Ayyuka Goma” Na Hadin Gwiwa Da Afirka

May 21, 2025
Sin Tana Da Karfi Wajen Tinkarar Hadari Da Kalubale A Fannoni Daban Daban

Sin Tana Da Karfi Wajen Tinkarar Hadari Da Kalubale A Fannoni Daban Daban

May 21, 2025
Sabbin Ministoci

Boko Haram: Majalisar Dattijai Ta Amince Da Kafa Sansanin Sojoji A Hong Ta Jihar Adamawa

May 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.