• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

12 Ga Yuni: Atiku, Tinubu Da Obi Da Ragowar Wasu Za Su Sanya Furanni A Kabarin Abiola

by Muhammad
3 years ago
12

‘Yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da takwaransa na Jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, a ranar Lahadi, 12 ga watan Yuni, 2022, jam’iyyar LP ta Peter Obi, da wasu fitattun ‘yan Najeriya da masu fafutukar tabbatar da dimokuradiyya za su ajiye furanni don tunawa da wanda ya lashe zaben shugaban kasa da aka soke ranar 12 ga watan Yunin 1993, marigayi Cif MKO Abiola.

Shugaban kwamitin shirya bikin ranar dimokradiyya na ranar 12 ga watan Yuni, Farfesa Anthony Kola ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Asabar.

  • Atiku Zai Yi Wa Tinubu Kwab Ɗaya, Don Ba Tsaransa Ba Ne, In Ji PDP
  • Ni Zan Zaɓi Mataimakina Da Kaina – Tinubu

Ya ce, “A taron tunawa da zagayowar ranar dimokaradiyya na ranar 12 ga watan Yuni, wadda fitattun ‘yan uwa masu rajin kare dimokradiyya a Nijeriya suka kira, na sanar da cewa, ranar za ta karbi bakuncin fitattun ‘yan Nijeriya da masu fafutukar tabbatar da dimokuradiyya.

A ranar Lahadi, 12 ga watan Yuni, 2022, a gidan MKO Abiola, wanda ya lashe zaben shugaban kasa na ranar 12 ga watan Yuni, 1993, wanda ya rasu a gidan yari saboda ya ki yin watsi da wa’adin tarihi da ‘yan Nijeriya suka ba shi kyauta.

“Wannan taron mai cike da tarihi wanda za a gudanar a harabar gidan MKO Abiola da ke Legas mai suna Cibiyar Dimokuradiyya ta Nijeriya ta kungiyar 12 ga watan Yuni, an yi shi ne da nufin tabbatar da amincewa da ranar 12 ga watan Yuni a matsayin ranar dimokuradiyyar Nijeriya a hukumance.

LABARAI MASU NASABA

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

“Don haka, ana sa ran taron mai cike da tarihi za a gudanar da addu’o’i da karramawa wasu da tunawa da ‘yan mazan jiya jarumai da jarumta a fannin dimokuradiyyar Nijeriya da kuma shimfida furen karramawa kan kabarin MKO Abiola domin tunawa da shi, da irin sadaukar da rayuwarsa mai daraja wajen kare hakkinsa.

Damar da al’umar Nijeriya suka ba shi a ranar 12 ga watan Yunin 1993 a lokacin haifuwar mulkin dimokaradiyya a Nijeriya.

“Wasu daga cikin jiga-jigan ‘yan Najeriya da aka gayyata don yin jawabai da karramawa a wajen taron mai taken ‘Fatan Zaben 93 da Yuni 12: Darasi don gudanar da sahihin Zabe a 2023’ su ne Farfesa Wole Soyinka, shugaban taron; Sanata Bola Ahmed Tinubu, da Waziri Atiku Abubakar da Peter Obi, Cif Ayo Adebanjo, Janar Alani Akinrinade, Farfesa Pat Utomi, Dr Olisa Agbakoba, Mr Femi Falana, Mr Mike Ozekhome, Dr Oby Ezekwesili, Sanata Shehu Sanni, Cif Dele Momodu da dai sauransu.

“Hakazalika, an yi gayyaci dukkan gwamnoni masu goyon bayan 12 ga watan Yuni da masu ruwa da tsaki domin su yi jawabi tare da nuna godiya a wajen taron tare da gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu a matsayin babban mai masaukin baki.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato
Manyan Labarai

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
12
Manyan Labarai

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta
Siyasa

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

October 24, 2025
Next Post
2023: An Bukaci Tinubu Ya Dora Kan Irin Salon Mulkin Buhari Kwabo Da Kwabo

2023: An Bukaci Tinubu Ya Dora Kan Irin Salon Mulkin Buhari Kwabo Da Kwabo

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

October 29, 2025
Asuu

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

October 29, 2025
Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

October 29, 2025
An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

October 29, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Amso Bashin Dala Biliyan 2.34 A Kasuwar Jari Ta Duniya

October 29, 2025
An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

October 29, 2025
Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

October 29, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kara Kyautata Tsarin Kare Muradun Al’umma A Bangaren Shari’a

Yadda Kasar Sin Ke Kara Kyautata Tsarin Kare Muradun Al’umma A Bangaren Shari’a

October 29, 2025
COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa 

COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa 

October 29, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.