• English
  • Business News
Thursday, August 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: APC Da PDP Sun Riga Sun Yi Karfi Ita Kuma Jam’iyyar NNPP Na Kara Karfi –Rufa’i Alkali

Jam'iyyar zata ba da mamaki a duk fadin Nijeriya a babban zaben 2023, cewar Shugaban NNPP na kasa.

by Muhammad
3 years ago
in Labarai
0
2023: APC Da PDP Sun Riga Sun Yi Karfi Ita Kuma Jam’iyyar NNPP Na Kara Karfi –Rufa’i Alkali
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jam’iyyar NNPP ta ce bata mance da karfin jam’iyyun PDP da APC ba amma tana gina shirye-shirye domin karawa da su.

tsohon mai baiwa tsohon shugaban kasa shawara kan harkokin siyasa, Goodluck Jonathan kuma Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Rufai Alkali, ne ya bayyana hakan a wata hira da kamfanin dillancin labarai na Nijeriya NAN a ranar Laraba a Legas.

  • 2023: A Shirye Muke Mu Bude Kofar Kulla Kawance Da Sauran Jam’iyyu Kafin Zabe –NNPP
  • Rikicin NNPP: Kwankwaso Ya Ci Amanarmu – Shekarau

Alkali, wanda ya taba zama tsohon sakataren yada labarai na jam’iyyar PDP na kasa, ya ce jam’iyyar NNPP zata ba da mamaki a fadin kasar nan a babban zaben 2023.

Ya ce irin shugabancin da jam’iyyar NNPP zata kawo a Nijeriya zai sha bamban da yadda sauran jam’iyyun siyasa suka bayar ko kuma suke bayarwa.

“Mun fito ne don rage ɓacin rai da fushi da ɗaci a cikin ƙasar nan.

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi

Jama’a Suke Tona Asirin Gurɓatattun Jami’anmu – Kwamishinan ‘Yansandan Kano

“NNPP jam’iyya ce da ta kafu da nufin zata kawo ci gaban Nijeriya.

“Yanzu mun samu ‘yan takararmu a matakai daban-daban kuma muna shirye-shiryen tunkarar yakin neman zabe nan ba da dadewa ba.

“Hakika, ba mu manta da karfi da tasirin da PDP da APC za su iya yi ba. Jam’iyyarmu tana kan hanya, muna da karfi sosai. Muna kara karfi. Mun shirya.

Shugaban wanda ya ce ‘yan Nijeriya na bukatar canji na gaskiya, ya ce jam’iyyar NNPP a shirye ta ke ta zaburar da jama’a domin gudanar da zabe a 2023.

Alkali ya yi nuni da cewa, kasashe da dama da ba su da dimbin albarkatu kamar yadda Nijeriya ta samu damar yin amfani da abinda ake da su don gina kasa.

Ya ce, ya kamata Nijeriya ta kasance daya daga cikin manyan kasashen nahiyar Afirka.

“’Yan Nijeriya na da burin ganin Nijeriya ta zama kasa mai inganci, ganin cewa mu ne mafi yawan al’ummar bakaken fata a nahiyar.

“Har ila yau, akwai tunanin cewa bayan shekaru 22 na mulkin dimokuradiyya, ya kamata kasar ta girma cikin nasara.

“A ka’ida, ya kamata mu yi nisa fiye da inda muke yanzu. Tsaro da tattalin arzikin al’umar kasar na fuskantar matsin lamba. A cewar Alkali.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 2023AlkaliKwankwasoNNPP
ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Da Alamun Tafka Magudi Ta Hanyar Amfani Da Na’urar Aike Da Sakamakon Zaɓe

Next Post

“Ba Zan Mara Wa Atiku Ko Wani Dan Takara Na Kyale Tinubu Ba” —Buhari

Related

Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi
Manyan Labarai

Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi

1 hour ago
Jama’a Suke Tona Asirin Gurɓatattun Jami’anmu – Kwamishinan ‘Yansandan Kano
Labarai

Jama’a Suke Tona Asirin Gurɓatattun Jami’anmu – Kwamishinan ‘Yansandan Kano

3 hours ago
Yawancin ‘Yan Siyasar Nijeriya Ba Su Da Tarbiyya – Sarki Sanusi II
Manyan Labarai

Yawancin ‘Yan Siyasar Nijeriya Ba Su Da Tarbiyya – Sarki Sanusi II

4 hours ago
Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025
Labarai

Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

13 hours ago
Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna
Labarai

Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

13 hours ago
Tinubu
Labarai

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Bayar Da Kiwon Lafiya Kyauta Ga ‘Yan Fansho Masu Karamin Karfi 

14 hours ago
Next Post
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

“Ba Zan Mara Wa Atiku Ko Wani Dan Takara Na Kyale Tinubu Ba” —Buhari

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi

Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi

August 7, 2025
An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

August 7, 2025
Jama’a Suke Tona Asirin Gurɓatattun Jami’anmu – Kwamishinan ‘Yansandan Kano

Jama’a Suke Tona Asirin Gurɓatattun Jami’anmu – Kwamishinan ‘Yansandan Kano

August 7, 2025
Yawancin ‘Yan Siyasar Nijeriya Ba Su Da Tarbiyya – Sarki Sanusi II

Yawancin ‘Yan Siyasar Nijeriya Ba Su Da Tarbiyya – Sarki Sanusi II

August 7, 2025
Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

August 6, 2025
Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

August 6, 2025
Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

August 6, 2025
Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

August 6, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Bayar Da Kiwon Lafiya Kyauta Ga ‘Yan Fansho Masu Karamin Karfi 

August 6, 2025
Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

August 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.