ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: APC Da PDP Sun Riga Sun Yi Karfi Ita Kuma Jam’iyyar NNPP Na Kara Karfi –Rufa’i Alkali

Jam'iyyar zata ba da mamaki a duk fadin Nijeriya a babban zaben 2023, cewar Shugaban NNPP na kasa.

by Muhammad
4 years ago
2023

Jam’iyyar NNPP ta ce bata mance da karfin jam’iyyun PDP da APC ba amma tana gina shirye-shirye domin karawa da su.

tsohon mai baiwa tsohon shugaban kasa shawara kan harkokin siyasa, Goodluck Jonathan kuma Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Rufai Alkali, ne ya bayyana hakan a wata hira da kamfanin dillancin labarai na Nijeriya NAN a ranar Laraba a Legas.

  • 2023: A Shirye Muke Mu Bude Kofar Kulla Kawance Da Sauran Jam’iyyu Kafin Zabe –NNPP
  • Rikicin NNPP: Kwankwaso Ya Ci Amanarmu – Shekarau

Alkali, wanda ya taba zama tsohon sakataren yada labarai na jam’iyyar PDP na kasa, ya ce jam’iyyar NNPP zata ba da mamaki a fadin kasar nan a babban zaben 2023.

ADVERTISEMENT

Ya ce irin shugabancin da jam’iyyar NNPP zata kawo a Nijeriya zai sha bamban da yadda sauran jam’iyyun siyasa suka bayar ko kuma suke bayarwa.

“Mun fito ne don rage ɓacin rai da fushi da ɗaci a cikin ƙasar nan.

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

“NNPP jam’iyya ce da ta kafu da nufin zata kawo ci gaban Nijeriya.

“Yanzu mun samu ‘yan takararmu a matakai daban-daban kuma muna shirye-shiryen tunkarar yakin neman zabe nan ba da dadewa ba.

“Hakika, ba mu manta da karfi da tasirin da PDP da APC za su iya yi ba. Jam’iyyarmu tana kan hanya, muna da karfi sosai. Muna kara karfi. Mun shirya.

Shugaban wanda ya ce ‘yan Nijeriya na bukatar canji na gaskiya, ya ce jam’iyyar NNPP a shirye ta ke ta zaburar da jama’a domin gudanar da zabe a 2023.

Alkali ya yi nuni da cewa, kasashe da dama da ba su da dimbin albarkatu kamar yadda Nijeriya ta samu damar yin amfani da abinda ake da su don gina kasa.

Ya ce, ya kamata Nijeriya ta kasance daya daga cikin manyan kasashen nahiyar Afirka.

“’Yan Nijeriya na da burin ganin Nijeriya ta zama kasa mai inganci, ganin cewa mu ne mafi yawan al’ummar bakaken fata a nahiyar.

“Har ila yau, akwai tunanin cewa bayan shekaru 22 na mulkin dimokuradiyya, ya kamata kasar ta girma cikin nasara.

“A ka’ida, ya kamata mu yi nisa fiye da inda muke yanzu. Tsaro da tattalin arzikin al’umar kasar na fuskantar matsin lamba. A cewar Alkali.

2023
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Yadda Na Tsira Daga Cutar Mashaƙo A Katsina: “Na Fara Da Tsartuwar Jini Tare Da Yawu”
  • Muhammad
    An Naɗa Yusuf Nasidi Nasir A Matsayin Talban Barayan Kano
  • Muhammad
    Wani Kamfani Ya Tallafa Wa Masu Sana’ar Shayi A Kano
  • Muhammad
    Kosan Waka Ya Rasu, Gwamnan Kano Ya Jajanta Wa Iyalansa

MASU ALAKA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Next Post
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

“Ba Zan Mara Wa Atiku Ko Wani Dan Takara Na Kyale Tinubu Ba” —Buhari

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.