• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Duk Da Matsalolin Tattalin Arziki, Bangaren Inshora Da Hannun Jari Sun Bunkasa

by Bello Hamza
2 years ago
in Labarai
0
2023: Duk Da Matsalolin Tattalin Arziki, Bangaren Inshora Da Hannun Jari Sun Bunkasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bayani ya nuna cewa, shekarar 2023 ta zo da armashi ga banaren harkokin inshora da masu zuba hannun jari a inda masu zuba jari suka samu ribar fiye da Naira Tiriliyan 11.7 yayin da masu harkar inshora suka tashi da ribar fiye da na naira tiriliyan 1, kamar yadda jaridar LEADERSHIP Sunday ta nakalto mana.

Wannan yana faruwa ne duk da tsananin matsalolin tattalin arzikin da ake fuskanta wanda ya yi sanadiyyar mutuwa manya da kananan kamfanoni da dama ya kuma yi sanadiyyar ficewa wasu manyan kamfanoni daga Nijeriya.

Kasuwar hannun jari ta samu ribar naira tiriliyan 11.734 a daidai ranar 14 ga watan Disamba na wannan shekarar 2023, ana kuma da fatan dorewar wannan nasarar har zuwa karshen shekara da farkon shekara mai kamawa.

Tun da farkon wannan shekarar an lura da bunksar kasuwar hannun jari inda masu sayen hannayen jari suka karu suna kuma sayen hanun jari masu yawan gaske.

Ribar hannun jarin da aka samu ya tashi daga Naira tiriliyan 11.734 zuwa naira tiriliyan 27.915 a farkon shekarar 2023 zuwa Naira Tiriliyan 39.649 a daidai ranar 14 ga watan Disamba na shekarar 2023.

Labarai Masu Nasaba

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

Haka kuma kudin hadahadar musaya a Nijeriya ya tashi da kashi 41.37 daga maki 51,251.06 a ranar 30 ga watan Disamba 2022 zuwa maki 72,455.83 a daidai ranar 14 ga watan Disamba 2023.

Shugaban kamfanin harkar hannun jari mai suna Mike Ezeh, ya bayyana cewa, bayyanar Shugaba Tinubu a mastayin shugaban kasa ya taimaka wajen farfado da kasuwar hannun jari a Nijeriya, musamman yadda zaben 2023 ya zo ba tare da wasu rikice-rikice ba, wadannan ne suka bai wa masu zuba jari kwarin gwiwa da sake jiki wajen sayen hannun jari a Nijeriya.

Haka kuma bangaren inshora ya samu ribar Naira biliyan 729.1 a zango na uku na wannan shekarar an kuma yi hasashen zai iya kaiwa tiriliyan 1 a zango na farfro na shekara mai kamawa, in har haka ya faru kuwu zai kasance kenan a karon farko da ake samu irin wannan ci gaban a cikin shekara 8.

‘Yan Nijeriya sun ci gaba da yankar inshorar rayuwa (Life Insuarance) musamman ganin matsalolin rashin tsaro don iyalansu su samu abin rufa wa kansu asiri in sun mutu, an tabbatar da cewa, iyalai sun kashe naira biliyan 265.39 a yankar inshorar rayuwa a cikin wata 9 duk kuwa da matsalolin tattalin arzikin da ake fuskanta.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Bashin Cikin Gida Ya Karu Da Kashi 134, Ya Kai Naira Tiriliyan 52

Next Post

Dalilinmu Na Karkata Ga Cin Bashin Cibiyoyin Kudi Na Musulunci – Ministan Kudi

Related

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?
Labarai

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

2 hours ago
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

3 hours ago
Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan DimokuraÉ—iyya A Ghana
Labarai

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan DimokuraÉ—iyya A Ghana

5 hours ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Wa Atiku Martani Kan Cewar ‘Yan Nijeriya Na Fama Da Yunwa

6 hours ago
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 
Manyan Labarai

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

14 hours ago
Tinubu
Labarai

Da ÆŠumi-É—umi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

15 hours ago
Next Post
Dalilinmu Na Karkata Ga Cin Bashin Cibiyoyin Kudi Na Musulunci – Ministan Kudi

Dalilinmu Na Karkata Ga Cin Bashin Cibiyoyin Kudi Na Musulunci – Ministan Kudi

LABARAI MASU NASABA

Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

September 16, 2025
Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

September 16, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

September 16, 2025
Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan DimokuraÉ—iyya A Ghana

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan DimokuraÉ—iyya A Ghana

September 16, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Wa Atiku Martani Kan Cewar ‘Yan Nijeriya Na Fama Da Yunwa

September 16, 2025
Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

September 15, 2025
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

September 15, 2025
Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

September 15, 2025
Tinubu

Da ÆŠumi-É—umi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

September 15, 2025
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.