• English
  • Business News
Thursday, August 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Gwamnonin APC Daga Arewa Sun Kafe Kai Da Fata Sai Dan Kudu Ya Yi Takara

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Siyasa
0
2023: Gwamnonin APC Daga Arewa Sun Kafe Kai Da Fata Sai Dan Kudu Ya Yi Takara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnonin Arewa su 13 na Jam’iyyar APC, sun kade kai da fata cewa Shugabancin Nijeriya a zaben 2022 kawai ya tafi yankin Kudu, suna masu cewa, Shugaban Kasa Muhammadu, bai da wani dan takara a zaben fitar da gwani na jam’iyyar.

Bayanin nasu na fitowa ne bayan wata ganawar da suka yi da shugaban kasa a Abuja a ranar Litinin.

  • Tsohon Sakataren Jam’iyyar APC Ya Fice Daga Jam’iyyar
  • Ana Rade-Radin APC Ta Tsayar Da Ahmad Lawan A Matsayin Dan Takarar Masalaha

Gwamnan Jihar Filato, Simon Lalong, ya bayyana haka lokacin da yake ganawa da ‘yan jarida a fadar shugaban kasa bayan fitowa daga taron, ya ce, tabbas gwamnonin Arewa sun cimma matsaya kan mulki ya tafi yankin Kudu.

Kazalika, ana sa ran gwamnonin za kuma su sake ganawa da kwamitin masu ruwa da tsaki na Jam’iyyar APC duka a yau Litinin.

Shugaban Buhari dai ya gana da gwamnonin APC domin ganin an samu nasarar gudanar da zaben fitar da gwani cikin kwanciyar hankali ba tare da rikici ko samun wata tangarda ba.

Labarai Masu Nasaba

Ba Zan Nemi Kujerar Siyasa A 2027 Ba — El-Rufai

ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A ZaÉ“en 2027 – Amaechi

Gwamnonin da suka halarci zaman sun hada da shugaban kungiyar gwamnonin APC kuma gwamnan Jihar Kebbi, Atiku Bagudu da Shugaban kungiyar gwamnonin Arewa kuma gwamnan Jihar Filato, Simeon Lalong said gwamnan Jihar Jigawa, Abubakar Baduru da Babagana Zulum (Borno) da ragowar gwamnonin Arewa na Jam’iyyar APC.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Abdullahi AdamuAPCMasalahaZaben Fidsa Gwani
ShareTweetSendShare
Previous Post

EFCC Ta Cafke Dan Hidimar Kasa Da Wasu 18 Kan Zargin Damfara Ta Yanar Gizo A Kogi

Next Post

3 trucs pour obtenir plus matchs sur votre rencontres en ligne application

Related

Ba Zan Nemi Kujerar Siyasa A 2027 Ba — El-Rufai
Siyasa

Ba Zan Nemi Kujerar Siyasa A 2027 Ba — El-Rufai

8 hours ago
ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A ZaÉ“en 2027 – Amaechi
Manyan Labarai

ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A ZaÉ“en 2027 – Amaechi

13 hours ago
PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro
Manyan Labarai

PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

2 days ago
ÆŠaruruwan ‘Yan APC Sun Koma ADC A Sakkwato Saboda Rashin Tsaro Da Talauci
Siyasa

ÆŠaruruwan ‘Yan APC Sun Koma ADC A Sakkwato Saboda Rashin Tsaro Da Talauci

2 days ago
Labarai

ÆŠaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

4 days ago
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC
Labarai

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

4 days ago
Next Post

3 trucs pour obtenir plus matchs sur votre rencontres en ligne application

LABARAI MASU NASABA

AC Milan Ta Amince Da Biyan Yuro Miliyan 36 Domin Daukar Nkunku Daga Chelsea

AC Milan Ta Amince Da Biyan Yuro Miliyan 36 Domin Daukar Nkunku Daga Chelsea

August 28, 2025
Yawan Kayayyakin Da Sin Ta Shigo Da Su Daga Kasashe Masu Karancin Ci Gaba Na Afrika Ya Karu Da Kaso 10.2 Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Yawan Kayayyakin Da Sin Ta Shigo Da Su Daga Kasashe Masu Karancin Ci Gaba Na Afrika Ya Karu Da Kaso 10.2 Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

August 28, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

August 28, 2025
Shugabannin Kasashe 26 Za Su Halarci Bikin Ranar Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa A Ran 3 Ga Satumba

Shugabannin Kasashe 26 Za Su Halarci Bikin Ranar Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa A Ran 3 Ga Satumba

August 28, 2025
Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

August 28, 2025
Jimillar Kudaden Jigilar Kayayyaki a Watanni 7 Na Farkon Bana a Sin Ta Zarce Rmb Yuan Tiriliyan 200

Jimillar Kudaden Jigilar Kayayyaki a Watanni 7 Na Farkon Bana a Sin Ta Zarce Rmb Yuan Tiriliyan 200

August 28, 2025
Gwamnan Kebbi Ya NaÉ—a Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

Gwamnan Kebbi Ya NaÉ—a Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

August 28, 2025
Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin KuÉ—in Fansho

Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin KuÉ—in Fansho

August 28, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki

August 28, 2025
Ƴansandan Libya Sun Kama Ƴan Nijeriya Biyu Kan Zargin Fashi

Ƴansandan Libya Sun Kama Ƴan Nijeriya Biyu Kan Zargin Fashi

August 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.