• Leadership Hausa
Thursday, June 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Gwamnonin APC Daga Arewa Sun Kafe Kai Da Fata Sai Dan Kudu Ya Yi Takara

by Khalid Idris Doya
12 months ago
in Siyasa
0
2023: Gwamnonin APC Daga Arewa Sun Kafe Kai Da Fata Sai Dan Kudu Ya Yi Takara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnonin Arewa su 13 na Jam’iyyar APC, sun kade kai da fata cewa Shugabancin Nijeriya a zaben 2022 kawai ya tafi yankin Kudu, suna masu cewa, Shugaban Kasa Muhammadu, bai da wani dan takara a zaben fitar da gwani na jam’iyyar.

Bayanin nasu na fitowa ne bayan wata ganawar da suka yi da shugaban kasa a Abuja a ranar Litinin.

  • Tsohon Sakataren Jam’iyyar APC Ya Fice Daga Jam’iyyar
  • Ana Rade-Radin APC Ta Tsayar Da Ahmad Lawan A Matsayin Dan Takarar Masalaha

Gwamnan Jihar Filato, Simon Lalong, ya bayyana haka lokacin da yake ganawa da ‘yan jarida a fadar shugaban kasa bayan fitowa daga taron, ya ce, tabbas gwamnonin Arewa sun cimma matsaya kan mulki ya tafi yankin Kudu.

Kazalika, ana sa ran gwamnonin za kuma su sake ganawa da kwamitin masu ruwa da tsaki na Jam’iyyar APC duka a yau Litinin.

Shugaban Buhari dai ya gana da gwamnonin APC domin ganin an samu nasarar gudanar da zaben fitar da gwani cikin kwanciyar hankali ba tare da rikici ko samun wata tangarda ba.

Labarai Masu Nasaba

Kwana 2 Kafin Rantsuwa: Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima

Jam’iyyar Labour Ta Yi Fatali Da Hukuncin Da Kotu Ta Yanke Kan Zababben Gwamnan Abia

Gwamnonin da suka halarci zaman sun hada da shugaban kungiyar gwamnonin APC kuma gwamnan Jihar Kebbi, Atiku Bagudu da Shugaban kungiyar gwamnonin Arewa kuma gwamnan Jihar Filato, Simeon Lalong said gwamnan Jihar Jigawa, Abubakar Baduru da Babagana Zulum (Borno) da ragowar gwamnonin Arewa na Jam’iyyar APC.

Tags: Abdullahi AdamuAPCMasalahaZaben Fidsa Gwani
ShareTweetSendShare
Previous Post

EFCC Ta Cafke Dan Hidimar Kasa Da Wasu 18 Kan Zargin Damfara Ta Yanar Gizo A Kogi

Next Post

3 trucs pour obtenir plus matchs sur votre rencontres en ligne application

Related

Kwana 2 Kafin Rantsuwa: Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima
Siyasa

Kwana 2 Kafin Rantsuwa: Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima

5 days ago
Jam’iyyar Labour Ta Yi Fatali Da Hukuncin Da Kotu Ta Yanke Kan Zababben Gwamnan Abia
Siyasa

Jam’iyyar Labour Ta Yi Fatali Da Hukuncin Da Kotu Ta Yanke Kan Zababben Gwamnan Abia

2 weeks ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Soke Nasarar Zababben Gwamnan Jihar Abia, Alex Otti
Manyan Labarai

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Soke Nasarar Zababben Gwamnan Jihar Abia, Alex Otti

2 weeks ago
Tinubu Da Kwankwaso Sun Gana A Faransa
Manyan Labarai

Tinubu Da Kwankwaso Sun Gana A Faransa

2 weeks ago
Zargin Dakatar Da Makarfi A PDP Tatsuniya Ce –Shugaba
Labarai

Zargin Dakatar Da Makarfi A PDP Tatsuniya Ce –Shugaba

2 weeks ago
APC Ce Za Ta Yi Nasarar Samar Da Shugabanci A Majalisa – Hon. Wase
Siyasa

APC Ce Za Ta Yi Nasarar Samar Da Shugabanci A Majalisa – Hon. Wase

2 weeks ago
Next Post

3 trucs pour obtenir plus matchs sur votre rencontres en ligne application

LABARAI MASU NASABA

Ya Dace ‘Yan Siyasan Amurka Su Yi Tunani Kan Kalaman Elon Musk

Ya Dace ‘Yan Siyasan Amurka Su Yi Tunani Kan Kalaman Elon Musk

May 31, 2023
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Samar Da Yanayin Da Ya Dace Na Tattaunawa Tsakanin Rundunonin Sojin Kasashen 2

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Samar Da Yanayin Da Ya Dace Na Tattaunawa Tsakanin Rundunonin Sojin Kasashen 2

May 31, 2023
Sin Na Son Hadin Kai Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Nazarin Sararin Samaniya

Sin Na Son Hadin Kai Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Nazarin Sararin Samaniya

May 31, 2023
Gudummawar Kasar Sin Ga Aikin Tabbatar Da Zaman Lafiya A Duniya Abu Ne Da Ake Gani A Zahiri

Gudummawar Kasar Sin Ga Aikin Tabbatar Da Zaman Lafiya A Duniya Abu Ne Da Ake Gani A Zahiri

May 31, 2023
Tallafin Mai: Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC Ba

Tallafin Mai: Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC Ba

May 31, 2023
Sin Na Goyon Bayan Gwamnatin Mali Wajen Yaki Da Ta’addanci Da Tabbatar Da Tsaron Kasa

Sin Na Goyon Bayan Gwamnatin Mali Wajen Yaki Da Ta’addanci Da Tabbatar Da Tsaron Kasa

May 31, 2023
An Gudanar Da Taro Karo Na 12 Na Dandalin Masanan Sin Da Afirka

An Gudanar Da Taro Karo Na 12 Na Dandalin Masanan Sin Da Afirka

May 31, 2023
China Ta Yi Alkawarin Ci Gaba Da Kulla Alakar Tattalin Arziki Da Nijeriya

China Ta Yi Alkawarin Ci Gaba Da Kulla Alakar Tattalin Arziki Da Nijeriya

May 31, 2023
Za Mu Dauki Kwakkwaran Mataki Idan Gwamnati Ta Janye Tallafin Man Fetur —NLC

Za Mu Dauki Kwakkwaran Mataki Idan Gwamnati Ta Janye Tallafin Man Fetur —NLC

May 31, 2023
Akwai Wadataccen Mai Da Zai Ishi ‘Yan Kasa Nan Da Kwanaki 30 —NNPCL

Akwai Wadataccen Mai Da Zai Ishi ‘Yan Kasa Nan Da Kwanaki 30 —NNPCL

May 31, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.