• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Ta Tabbata Kauran Bauchi Ne Dan Takarar PDP A Gwamnan Bauchi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Siyasa
0
2023: Ta Tabbata Kauran Bauchi Ne Dan Takarar PDP A Gwamnan Bauchi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad ya samu nasarar lashe zaben fitar da gwani na jam’iyyar PDP na dan takarar gwamnan Bauchi da zai rike mata tuta a babban zaben 2023 da ke tafe.

Bala wanda ya samu nasarar biyo bayan sake zaben fitar da gwani da jam’iyyar ta yi a ranar Asabar sakamakon janyewar da dan takarar da ya lashe tikitin da farko Ibrahim Kasim Muhammad ya yi.

  • Gwamnonin APC Suna Goyan Bayan Osinbajo A Zaben Fidda Gwani

Bala ya samu nasara ne da kuri’u 646 da wakilan jam’iyyar suka kada, inda delegates 10 ba su halarci wajen zaben ba da ya gudana a dakin taro na otel din Zaranda.

PDP

Idan za ku iya tunawa dai Bala ya shiga a dama da shi a neman tikitin Shugaban Kasa na jam’iyyar PDP amma ya fadi, inda Atiku Abubakar ya kayar da shi.

Labarai Masu Nasaba

Ko KaÉ—an Bamu Ji Takaicin Ficewar Atiku Daga Jam’iyyar PDP Ba — Damagum

Dele Momodu Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Zuwa ADC

Da ya ke jawabinsa bayan ayyanashi a matsayin dan takara, Bala Muhammad ya gode wa sakataren Gwamnatin jihar Bauchi, Ibrahim Kassim Mohammed, bisa janyewa da ya yi a matsayin dan takarar jam’iyyar.

Bala ya ce, “Muna matukar godiya wa Allah Subhanahu Wata’ala. Ina godiya wa Iyalaina, da jam’iyyar PDP gami da al’ummar jihar Bauchi bisa damar da suka ba ni.

PDP

“Kamar yadda kuke sa ne, a kashin kaina na je neman shugaban kasa amma Allah bai bani nasara ba, amma a yau ina godiya ga dan uwana sakataren Gwamnatin jihar Bauchi da ya ga dacewar janye min domin na shiga a dama da ni takara a karo na biyu.”

Bala ya bada tabbacinsa na cigaba da yin aiki tukuru domin kyautata cigaban jihar Bauchi da al’ummarta a kowani lokaci. Ya kuma ce a shirye suke su fafata neman nasara a babban zaben 2023 da ke tafe.

PDP PDP

Da ya ke ayyana sakamakon zaben, Baturen zaben, Murtala Damagun, ya bayyana cewa Bala Muhammad shine ya samu nasara a zaben Dan takarar gwamna da jam’iyyar ta gudanar, don haka ne ya ce shi ne zai yi wa PDP takara a babban zaben 2023 da ke tafe.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ra’ayoyinku A Kan Ko Atiku Abubakar Da PDP Ta Tsayar Zai Iya Kai Bantensa A Zaben 2023?

Next Post

Shinkafa Mai Inganci Na Kasar Sin Ta Ba Da Gudummowa Wajen Kara Yawan Shinkafa A Najeriya

Related

Ko KaÉ—an Bamu Ji Takaicin Ficewar Atiku Daga Jam’iyyar PDP Ba — Damagum
Labarai

Ko KaÉ—an Bamu Ji Takaicin Ficewar Atiku Daga Jam’iyyar PDP Ba — Damagum

13 hours ago
Dele Momodu Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Zuwa ADC
Manyan Labarai

Dele Momodu Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Zuwa ADC

2 days ago
PDP Ba Za Ta Damu Da Rashin Atiku Ba – Gwamna Makinde
Labarai

PDP Ba Za Ta Damu Da Rashin Atiku Ba – Gwamna Makinde

2 days ago
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari
Rahotonni

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

5 days ago
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna
Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna

1 week ago
Shafin Yanar Gizo Na ADC Ya Tsaya Cak Saboda ÆŠumbin Magoya Baya Masu Son Yin Rijista
Manyan Labarai

Shugabannin Jam’iyyar ADC Na Jihohi 36 Da Abuja Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga David Mark

1 week ago
Next Post
Shinkafa Mai Inganci Na Kasar Sin Ta Ba Da Gudummowa Wajen Kara Yawan Shinkafa A Najeriya

Shinkafa Mai Inganci Na Kasar Sin Ta Ba Da Gudummowa Wajen Kara Yawan Shinkafa A Najeriya

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.