• English
  • Business News
Thursday, August 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Ta Tabbata Kauran Bauchi Ne Dan Takarar PDP A Gwamnan Bauchi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Siyasa
0
2023: Ta Tabbata Kauran Bauchi Ne Dan Takarar PDP A Gwamnan Bauchi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad ya samu nasarar lashe zaben fitar da gwani na jam’iyyar PDP na dan takarar gwamnan Bauchi da zai rike mata tuta a babban zaben 2023 da ke tafe.

Bala wanda ya samu nasarar biyo bayan sake zaben fitar da gwani da jam’iyyar ta yi a ranar Asabar sakamakon janyewar da dan takarar da ya lashe tikitin da farko Ibrahim Kasim Muhammad ya yi.

  • Gwamnonin APC Suna Goyan Bayan Osinbajo A Zaben Fidda Gwani

Bala ya samu nasara ne da kuri’u 646 da wakilan jam’iyyar suka kada, inda delegates 10 ba su halarci wajen zaben ba da ya gudana a dakin taro na otel din Zaranda.

PDP

Idan za ku iya tunawa dai Bala ya shiga a dama da shi a neman tikitin Shugaban Kasa na jam’iyyar PDP amma ya fadi, inda Atiku Abubakar ya kayar da shi.

Labarai Masu Nasaba

Ba Zan Nemi Kujerar Siyasa A 2027 Ba — El-Rufai

ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A ZaÉ“en 2027 – Amaechi

Da ya ke jawabinsa bayan ayyanashi a matsayin dan takara, Bala Muhammad ya gode wa sakataren Gwamnatin jihar Bauchi, Ibrahim Kassim Mohammed, bisa janyewa da ya yi a matsayin dan takarar jam’iyyar.

Bala ya ce, “Muna matukar godiya wa Allah Subhanahu Wata’ala. Ina godiya wa Iyalaina, da jam’iyyar PDP gami da al’ummar jihar Bauchi bisa damar da suka ba ni.

PDP

“Kamar yadda kuke sa ne, a kashin kaina na je neman shugaban kasa amma Allah bai bani nasara ba, amma a yau ina godiya ga dan uwana sakataren Gwamnatin jihar Bauchi da ya ga dacewar janye min domin na shiga a dama da ni takara a karo na biyu.”

Bala ya bada tabbacinsa na cigaba da yin aiki tukuru domin kyautata cigaban jihar Bauchi da al’ummarta a kowani lokaci. Ya kuma ce a shirye suke su fafata neman nasara a babban zaben 2023 da ke tafe.

PDP PDP

Da ya ke ayyana sakamakon zaben, Baturen zaben, Murtala Damagun, ya bayyana cewa Bala Muhammad shine ya samu nasara a zaben Dan takarar gwamna da jam’iyyar ta gudanar, don haka ne ya ce shi ne zai yi wa PDP takara a babban zaben 2023 da ke tafe.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ra’ayoyinku A Kan Ko Atiku Abubakar Da PDP Ta Tsayar Zai Iya Kai Bantensa A Zaben 2023?

Next Post

Shinkafa Mai Inganci Na Kasar Sin Ta Ba Da Gudummowa Wajen Kara Yawan Shinkafa A Najeriya

Related

Ba Zan Nemi Kujerar Siyasa A 2027 Ba — El-Rufai
Siyasa

Ba Zan Nemi Kujerar Siyasa A 2027 Ba — El-Rufai

2 hours ago
ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A ZaÉ“en 2027 – Amaechi
Manyan Labarai

ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A ZaÉ“en 2027 – Amaechi

7 hours ago
PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro
Manyan Labarai

PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

1 day ago
ÆŠaruruwan ‘Yan APC Sun Koma ADC A Sakkwato Saboda Rashin Tsaro Da Talauci
Siyasa

ÆŠaruruwan ‘Yan APC Sun Koma ADC A Sakkwato Saboda Rashin Tsaro Da Talauci

2 days ago
Labarai

ÆŠaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

4 days ago
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC
Labarai

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

4 days ago
Next Post
Shinkafa Mai Inganci Na Kasar Sin Ta Ba Da Gudummowa Wajen Kara Yawan Shinkafa A Najeriya

Shinkafa Mai Inganci Na Kasar Sin Ta Ba Da Gudummowa Wajen Kara Yawan Shinkafa A Najeriya

LABARAI MASU NASABA

Hukumar Shige Da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Zuwa N100,000, N200,000

Hukumar Shige Da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Zuwa N100,000, N200,000

August 28, 2025
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

August 28, 2025
Ba Zan Nemi Kujerar Siyasa A 2027 Ba — El-Rufai

Ba Zan Nemi Kujerar Siyasa A 2027 Ba — El-Rufai

August 28, 2025
An Kama Matasa 2 Kan Nuna Makamai A Shafukan Sada Zumunta A Kano

An Kama Matasa 2 Kan Nuna Makamai A Shafukan Sada Zumunta A Kano

August 28, 2025
’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja

’Yansanda Sun Ceto Mutane 16 Da Aka Sace A Edo

August 28, 2025
Uwa Da ’Ya’yanta 3 Sun Rasu Bayan Gini Ya Rufta Musu A Zariya

Uwa Da ’Ya’yanta 3 Sun Rasu Bayan Gini Ya Rufta Musu A Zariya

August 28, 2025
ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A ZaÉ“en 2027 – Amaechi

ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A ZaÉ“en 2027 – Amaechi

August 28, 2025
Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil

August 28, 2025
Tallafin Walwalar Jama’a: Yadda Gwamnatocin Biranen Kasar Sin Ke Jifan Tsuntsu Biyu Da Dutse Daya

Tallafin Walwalar Jama’a: Yadda Gwamnatocin Biranen Kasar Sin Ke Jifan Tsuntsu Biyu Da Dutse Daya

August 27, 2025
Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Cinikayyar Ayyukan Hidimomi Masu Inganci

Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Cinikayyar Ayyukan Hidimomi Masu Inganci

August 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.