ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Ta Tabbata Kauran Bauchi Ne Dan Takarar PDP A Gwamnan Bauchi

by Khalid Idris Doya
4 years ago
PDP

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad ya samu nasarar lashe zaben fitar da gwani na jam’iyyar PDP na dan takarar gwamnan Bauchi da zai rike mata tuta a babban zaben 2023 da ke tafe.

Bala wanda ya samu nasarar biyo bayan sake zaben fitar da gwani da jam’iyyar ta yi a ranar Asabar sakamakon janyewar da dan takarar da ya lashe tikitin da farko Ibrahim Kasim Muhammad ya yi.

  • Gwamnonin APC Suna Goyan Bayan Osinbajo A Zaben Fidda Gwani

Bala ya samu nasara ne da kuri’u 646 da wakilan jam’iyyar suka kada, inda delegates 10 ba su halarci wajen zaben ba da ya gudana a dakin taro na otel din Zaranda.

ADVERTISEMENT

PDP

Idan za ku iya tunawa dai Bala ya shiga a dama da shi a neman tikitin Shugaban Kasa na jam’iyyar PDP amma ya fadi, inda Atiku Abubakar ya kayar da shi.

LABARAI MASU NASABA

PRP Ta Musanta Zargin Cewa Kwankwaso Ya Sayi Fom 69 Domin Kwace Jam’iyyar

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

Da ya ke jawabinsa bayan ayyanashi a matsayin dan takara, Bala Muhammad ya gode wa sakataren Gwamnatin jihar Bauchi, Ibrahim Kassim Mohammed, bisa janyewa da ya yi a matsayin dan takarar jam’iyyar.

Bala ya ce, “Muna matukar godiya wa Allah Subhanahu Wata’ala. Ina godiya wa Iyalaina, da jam’iyyar PDP gami da al’ummar jihar Bauchi bisa damar da suka ba ni.

PDP

“Kamar yadda kuke sa ne, a kashin kaina na je neman shugaban kasa amma Allah bai bani nasara ba, amma a yau ina godiya ga dan uwana sakataren Gwamnatin jihar Bauchi da ya ga dacewar janye min domin na shiga a dama da ni takara a karo na biyu.”

Bala ya bada tabbacinsa na cigaba da yin aiki tukuru domin kyautata cigaban jihar Bauchi da al’ummarta a kowani lokaci. Ya kuma ce a shirye suke su fafata neman nasara a babban zaben 2023 da ke tafe.

PDP PDP

Da ya ke ayyana sakamakon zaben, Baturen zaben, Murtala Damagun, ya bayyana cewa Bala Muhammad shine ya samu nasara a zaben Dan takarar gwamna da jam’iyyar ta gudanar, don haka ne ya ce shi ne zai yi wa PDP takara a babban zaben 2023 da ke tafe.

PDP
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Ɗan Majalisar Dokokin Bauchi, Hon. Wanzam, Ya Rasu
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Kotu Ta Umarci DSS Ta Mutunta Umarninta Kan Shari’ar Filin Firo Na Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

MASU ALAKA

2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa
Siyasa

PRP Ta Musanta Zargin Cewa Kwankwaso Ya Sayi Fom 69 Domin Kwace Jam’iyyar

June 22, 2026
Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP
Siyasa

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

June 22, 2026
ADC Ta Sake Tabbatar Da Ibrahim Khalil A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano Na 2027
Siyasa

ADC Ta Sake Tabbatar Da Ibrahim Khalil A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano Na 2027

June 21, 2026
Next Post
Shinkafa Mai Inganci Na Kasar Sin Ta Ba Da Gudummowa Wajen Kara Yawan Shinkafa A Najeriya

Shinkafa Mai Inganci Na Kasar Sin Ta Ba Da Gudummowa Wajen Kara Yawan Shinkafa A Najeriya

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.