• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Za Ta Yi Kawance Da WHO Kan Rigakafi

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Labarai
0
Nijeriya Za Ta Yi Kawance Da WHO Kan Rigakafi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wani kokarin da ake na ganin an cike gurbi na kananan yaran da ba a samu yi masu allurar rigakafi ba daga shekara ta 2019 zuwa 2021 gwamnatin tarayya tare da hadin gwiwa na hukumar lafiya ta duniya, sun sake daukar wani sabon tsari na ganin an samu damar yi ma kananan yaran da suka kai milyan 6 da dubu 200,000 rigakafi.

Ana sa ran ko wace shekara za a yi wa yara 930,000 allurar rigakafin.

  • Majalisa Ta 10: Zababbun Sanatocin APC Na Arewa Ta Tsakiya Sun Yi Fatali Da Zabin APC
  • Yadda Likita Ya Yi Lalata Da Wata Mai Jinya A Asibitinsa A Jihar Kwara

Tawagar hukumar lafiya ta duniya mai kulawa da allurar rigakafin cututtukan da za a iya maganinsu, da kawar da cutar Foliyo da aka  fi sani da Shan Inna, Dakta Kofi Boateng, ya bayyana hakan lokacin da aka yi taron samun makama na hukumar kula da lafiya matakin farko ta kasa da wasu Jihohi mai taken hanya mafi dacewa ta tunkarar al’amarin da aka yi a Abuja.

Boateng ya jaddada sanadiyar bullar annobar cutar Kobid 19 akwai yara da suka kamata ayi masu allurar rigakafin da suka kai miliyan 33 da ba samu damar yi masu ba daga shekarar 2019  zuwa 21.

Ya kara bayanin  sanadiyar rashin yi ma yaran allurar rigakafin shi ne babban dalilin da yasa Nijeriya take fama da yawan barkewar annobar cututtukan Bakon Dauro, Shawara,da cutar da take kama Makogwaro da ake samun wahalar yin numfashi da sauran wasu cututtuka.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Shugaban hukumar kula da lafiya matakin farko ta kasa yace manufar taron shi ne na taimakawa Nijeriya cimma manufar sau yara fiye da milyan 6.2 wadanda ba asamu damr yi masu allurar rigakafi daga shekarar 2019. Wannan taro namu da ganin da sai Jihohi sun tabbatar da cewar dukkan sassan kula da lafiyar al’umma sun kara kaimi abinda zai taimaka wajen an samu yiwa adadin yaran da aka yi niyyar yi mawa. Shugaban hukumar lafiya matakin farko ta kasa Dokta Daisal Shuaib ya ce Nijeriya tana son cimma manufar an yi ma yara kashi 80 nan da shekarar ta 2028.

Bugu da kari ya ce cimma muradin kashi 80 kamar yadda aka yi fatar niyyar samu a tsarin da aka yi shekarar 2018 wannan zai kasance ne har zuwa shekara 10, wannan yana nufin ke nan, nan da shekara ta 2028 an samu cimma birin sai dai kuma wani al’amari koma kafin, a kai shekarar 2028 ana iya cimma shi burin. Dangane da tanade-tanaden da aka yi na cimma burin sai Shuaib ya ce, “Muna karin abin da zai taimakawa wajen al’amarin da ya shafi shugabanci amma ba a matakin kasa ba. Muna kara abubuwan da suka zama wajibi, muka san lalle za su taimaka wato kamar ma’aikata kula da lafiyar  al’umma da za a iya tura su daga bangaren kasa zuwa Jiha, daga kuma Jiha zuwa mataki na karamar hukuma. Suna yin aiki ne a matsayin tsintsiya madaurinki daya inda al’amarin allurar rigakafi ya taso dole a daure a taimaka.

Wadannan abubuwan su ne muke amfani da su domin cimma buri yayin da kuma ana tabbatar da ana yin al’amuran cikin gaskiya da rikon amana.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: RigakafiWHOYarjejeniya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaban Kazakhstan Ya Jinjinawa Gudummawar Kasar Sin Wajen Wanzar Da Daidaito A Duniya

Next Post

Wane Ya Sabawa Ka’idojin Kasa Da Kasa?

Related

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya
Labarai

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

9 hours ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Manyan Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

9 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

11 hours ago
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano
Manyan Labarai

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

14 hours ago
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

14 hours ago
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

15 hours ago
Next Post
Wane Ya Sabawa Ka’idojin Kasa Da Kasa?

Wane Ya Sabawa Ka’idojin Kasa Da Kasa?

LABARAI MASU NASABA

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.