ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Za Ta Yi Kawance Da WHO Kan Rigakafi

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
WHO

A wani kokarin da ake na ganin an cike gurbi na kananan yaran da ba a samu yi masu allurar rigakafi ba daga shekara ta 2019 zuwa 2021 gwamnatin tarayya tare da hadin gwiwa na hukumar lafiya ta duniya, sun sake daukar wani sabon tsari na ganin an samu damar yi ma kananan yaran da suka kai milyan 6 da dubu 200,000 rigakafi.

Ana sa ran ko wace shekara za a yi wa yara 930,000 allurar rigakafin.

  • Majalisa Ta 10: Zababbun Sanatocin APC Na Arewa Ta Tsakiya Sun Yi Fatali Da Zabin APC
  • Yadda Likita Ya Yi Lalata Da Wata Mai Jinya A Asibitinsa A Jihar Kwara

Tawagar hukumar lafiya ta duniya mai kulawa da allurar rigakafin cututtukan da za a iya maganinsu, da kawar da cutar Foliyo da aka  fi sani da Shan Inna, Dakta Kofi Boateng, ya bayyana hakan lokacin da aka yi taron samun makama na hukumar kula da lafiya matakin farko ta kasa da wasu Jihohi mai taken hanya mafi dacewa ta tunkarar al’amarin da aka yi a Abuja.

ADVERTISEMENT

Boateng ya jaddada sanadiyar bullar annobar cutar Kobid 19 akwai yara da suka kamata ayi masu allurar rigakafin da suka kai miliyan 33 da ba samu damar yi masu ba daga shekarar 2019  zuwa 21.

Ya kara bayanin  sanadiyar rashin yi ma yaran allurar rigakafin shi ne babban dalilin da yasa Nijeriya take fama da yawan barkewar annobar cututtukan Bakon Dauro, Shawara,da cutar da take kama Makogwaro da ake samun wahalar yin numfashi da sauran wasu cututtuka.

LABARAI MASU NASABA

Sojojin Ruwa Sun Cafke Jirgin Ruwa Maƙare Da Ɗanyen Mai Na Sata

Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Naɗa Sabon Mai Ba Shi Shawara

Shugaban hukumar kula da lafiya matakin farko ta kasa yace manufar taron shi ne na taimakawa Nijeriya cimma manufar sau yara fiye da milyan 6.2 wadanda ba asamu damr yi masu allurar rigakafi daga shekarar 2019. Wannan taro namu da ganin da sai Jihohi sun tabbatar da cewar dukkan sassan kula da lafiyar al’umma sun kara kaimi abinda zai taimaka wajen an samu yiwa adadin yaran da aka yi niyyar yi mawa. Shugaban hukumar lafiya matakin farko ta kasa Dokta Daisal Shuaib ya ce Nijeriya tana son cimma manufar an yi ma yara kashi 80 nan da shekarar ta 2028.

Bugu da kari ya ce cimma muradin kashi 80 kamar yadda aka yi fatar niyyar samu a tsarin da aka yi shekarar 2018 wannan zai kasance ne har zuwa shekara 10, wannan yana nufin ke nan, nan da shekara ta 2028 an samu cimma birin sai dai kuma wani al’amari koma kafin, a kai shekarar 2028 ana iya cimma shi burin. Dangane da tanade-tanaden da aka yi na cimma burin sai Shuaib ya ce, “Muna karin abin da zai taimakawa wajen al’amarin da ya shafi shugabanci amma ba a matakin kasa ba. Muna kara abubuwan da suka zama wajibi, muka san lalle za su taimaka wato kamar ma’aikata kula da lafiyar  al’umma da za a iya tura su daga bangaren kasa zuwa Jiha, daga kuma Jiha zuwa mataki na karamar hukuma. Suna yin aiki ne a matsayin tsintsiya madaurinki daya inda al’amarin allurar rigakafi ya taso dole a daure a taimaka.

Wadannan abubuwan su ne muke amfani da su domin cimma buri yayin da kuma ana tabbatar da ana yin al’amuran cikin gaskiya da rikon amana.

WHO
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Birtaniya Ta Yaba Wa Tinubu Kan Sauye-sauyen Tattalin Arziki
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Kungiya Ta Nemi Mambobinta Su Rungumi Hanyoyin Kasuwanci Na Zamani
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Jihohi 28 Da Abuja Na Fuskantar Hadarin Ambaliyar Ruwa —Rahoto
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Yadda Jami’an Tsaro Suka Fatattaki ’Yan Ta’adda A Wasu Jihohin Nijeriya, Sun Kama ‘Yan Kasar Pakistan Bakwai

MASU ALAKA

WHO
Manyan Labarai

Sojojin Ruwa Sun Cafke Jirgin Ruwa Maƙare Da Ɗanyen Mai Na Sata

July 26, 2026
WHO
Labarai

Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Naɗa Sabon Mai Ba Shi Shawara

July 26, 2026
WHO
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Alƙalin Babbar Kotu A Kebbi

July 26, 2026
Next Post
Wane Ya Sabawa Ka’idojin Kasa Da Kasa?

Wane Ya Sabawa Ka’idojin Kasa Da Kasa?

LABARAI MASU NASABA

WHO

Sojojin Ruwa Sun Cafke Jirgin Ruwa Maƙare Da Ɗanyen Mai Na Sata

July 26, 2026
Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

July 26, 2026
Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

July 26, 2026
WHO

Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Naɗa Sabon Mai Ba Shi Shawara

July 26, 2026
Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

July 26, 2026
Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

July 26, 2026
Shugaban Senegal Ya Jinjinawa Kasar Sin Bisa Taimakon Gina Zaurukan Gudanar Da Wasannin Gasar Olympics Ta Matasa

Shugaban Senegal Ya Jinjinawa Kasar Sin Bisa Taimakon Gina Zaurukan Gudanar Da Wasannin Gasar Olympics Ta Matasa

July 26, 2026
WHO

Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Alƙalin Babbar Kotu A Kebbi

July 26, 2026
Bala Mohammed

Sadakin Budurwa ₦3,000 Na Bazawara ₦1,500: Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaryata Batun

July 26, 2026
Arewa Ta Rasa Alƙiblarta – Dattawan Arewa

Arewa Ta Rasa Alƙiblarta – Dattawan Arewa

July 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.